Mun Kashe Ƴan Ta’adda Sama Da 70, Kafin Mu Yi Rashin 22 – Sojoji
Published: 26th, January 2025 GMT
Buba ya ƙara da cewa ’yan ta’addan sun yi amfani da abubuwan fashewa (IEDs) don daƙile hari daga dakarun, amma hakan bai hana nasarar dakarun ba wajen fatattakar su daga maɓoyar su ba.
.এছাড়াও পড়ুন:
Kebbi Ta Kashe Naira miliyan 67 Wajen Biya Sadakin Ma’aurata 300
Shugaban jam’iyyar APC na kasa kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ne ya tsaya a matsayin wakilin na angwaye yayin da Mai martaba Sarkin Gwandu, Manjo Janar Muhammad Iliyasu Bashar murabus ne ya tsaya a matsayin wakilin na amaren.
Gwamna Nasir Idris, yayin da yake godewa uwargidansa Hajiya Nafisa Nasir Idris bisa wannan shiri a karkashin gidauniyarta ta “Asusun NANAS ”, ya yi alkawarin bayar da goyon baya da kuma ci gaba da gudanar da shirin na shekara-shekara domin amfanin al’ummar Kebbi, ya kuma shawarci ma’auratan da su kasance masu adalci da mutunta ra’ayin juna.
Ministan Kasafin Kudi da Tsare Tattalin Arziki, Sanata Abubakar Atiku-Bagudu, ya bayyana taron a matsayin tunatarwa ga daidaikun mutane a cikin al’umma da su rika duba kansu tare da tambayar kansu nawa suka taimaka wajen yin aure a yankunansu.
Shima da yake jawabi, sakataren jam’iyyar APC na kasa, Dr Tajuddeen Bashiru, ya lura cewa, ma’auratan ba aure kadai suke yi ba, har ma gwamnatin jihar ta basu karfin gwiwa.
Ya bayyana cewa, gwamnatin jihar Kebbi ba wai kawai ta aurar da ma’aurata 300 ba, amma tana baiwa iyalai 300 damar dogaro da kai.
Gwamnatin jihar Kebbi, ta sauke nauyin da ya rataya a wuyanta na ware naira miliyan 54 na sadakin ma’aurata 300, kayan daki, kayan abinci da duk wani nauyin da ya rataya a wuyan aure in ban da wurin kwana.
Sheik Aminu Ibrahim Daurawa, Sheik Professor Mansur Sokoto, Sheik Professor Mansur Isa da Sheik AbdurRahman Isa-Jega na daga cikin malaman addinin musulunci da suka shaida bikin.
COV/Abdullahi Tukur