Leadership News Hausa:
2025-03-01@03:06:55 GMT

Hisbah Ta Ceto Ƴanmata 16 Daga Hannun Masu Safarar Mutane A Kano

Published: 27th, January 2025 GMT

Hisbah Ta Ceto Ƴanmata 16 Daga Hannun Masu Safarar Mutane A Kano

“Dole ne iyaye su ɗauki nauyi kuma su kare ’ya’yansu. Yarda da fataucin su wani nau’in bauta ne na zamani wanda ke da mummunan sakamako,” in ji shi.

‘Yan matan da aka ceto yanzu haka suna hannun hukumar Hisbah, inda suke aiki da hukumomin da abin ya shafa domin tabbatar da tsaron lafiyarsu da kuma gyara su.

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

DAGA LARABA: Abin Da Ya Sa Wasu Maza Ba Sa Son Haihuwa

More Podcasts Najeriya a Yau Daga Laraba

A duk lokacin da aka ɗaura aure, wata addu’a da ’yan uwa da abokan arziki kan yi ita ce “Allah Ya kawo ƙazantar ɗaki”.

A bisa tafarkin addini da kuma al’ada, ɗaya daga cikin manyan dalilan yin aure shi ne samun haihuwa.

Sai dai a wasu lokuta, wasu mazan kan nuna a fili ba su da muradin hakan.

NAJERIYA A YAU: Azumin Ramadana: Ko Kun San Dabinon Da Kuke Shan Ruwa Da Shi? DAGA LARABA: Dalilan Da ’Yan Najeriya Ke Haɗa Buga-Buga Da Aikin Albashi

Shirin Daga Laraba na wannan makon zai yi duba ne kan waɗannan mazan da ba sa son haihuwa da kuma dalilan su.

Domin sauke shirin, latsa nan

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Ka Cire Sarkin Kano Bayero Daga Fadar Nasarawa – Gwamnatin Kano Ga Tinubu
  • LEADERSHIP HAUSA Ta Bayyana Wadanda Suka Yi Nasara A Gasar Gajerun Labaran Soyayya
  • Yadda Matasa Ke Kara Shiga Harkar Tsaface-tsaface
  • Gwamnatin Kano ta nemi Tinubu ya kori Aminu Bayero daga fadar Nassarawa
  • NAF Ta Fara Binciken Mutuwar Farar Hula A Yayin Rikici Da Wasu Mutane A Kaduna
  • Amnesty: Isra’ila Ta Kori Falasdinawa 40,000 Daga Yammacin Kogin Jordan
  • An yi wa mutane damfarar Naira biliyan 52 ta banki —NIBSS
  • NAFDAC Ta Kaddamar Da Sabbin Shirye-Shiryen Yaki Da Jaribun Magunguna
  • Gwamna Sule Ya Hori Masu Ziyarar Ibada Ta Kirista Su Zama Jakadu Na Gari
  • DAGA LARABA: Abin Da Ya Sa Wasu Maza Ba Sa Son Haihuwa