Ya bayyana cewa, wadanda ake zargin sun tsere daga jihar biyo bayan tona musu asiri, amma an cafko daya an dawo da shi Kano bayan ya tsere da farko.

 

CP Dogo, ya jaddada mahimmancin samun rahoton leken asiri wajen dakile barazanar da ake iya fuskanta, tare da yin cikakken bayani kan yadda ‘yansanda suka hada kai da masu ruwa da tsaki don inganta tsaro a lokacin taron.

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Jami’an Tsaro A Jihar Kano Na Tarayyar Najeriya Sun Hana Bikin Dabar NA Sallar Bana

Jami’an tsaro a tarayyar Najeriya a birnin Kano sun haramta daban da aka saba yi a karshen watan azumi a birnin.

Jaridar Premium times ta Najeriya ta nakalto Jami’an tsaron kasar suna bada wannan sanarwan ne bayan da sarki na 15 Wato Aminu-  Ado Bayero ya bada sanarwan janye daban da ya shirya gabatarwa a kwanakin salla Karamah.

Shugaban Jami’an tsaron ya bayyana haka ne a wani taron yan jarida da ya gabatar a jiya Jumma’a ya kuma kara da cewa baza su amince da gudanar da taron Durba a karamar sallah a wannan shekara ba.

Kakakin yansada na jihar Kano Haruna Kiyawa, ya sanya sanarwan a shafinsa na Facebook.

Kafin haka aranar 18 ga watan Maris da muke ciki ne gwamna Abba Yusuf na Jihar Kano ya umurce masarautar Kano ta shirin gudanar da wannan bikin kamar yadda ta saba. Ya gwamnatinsa ba zata amincewa masu adawa su kawo cikas a cikin shirin ba. 

Gwamnan ya yi wa mutanen alkawali kan cewa Jami’an tsaro zasu tabbatar da tsaro da zaman lafiya a lokacin bikin Dubar, mai magana da yawan gwamnan jihar ya kara jaddadawa.

Sai da Mr Kiyawa ya bayyana cewa sun dauki makakin hana kilisa ko Durbar kwata-kwata a jihar ne bayan sun yi nazararin harkokin tsaro a jihar suka kuma ga cewa ba za su amince da duk abinda zai tada hankalin mutanen jihar ba.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Wani Asbiti A Amurka Ya Kori Wata Likita Daga Aiki Bayan Ta Yi Allawadai Da Yahudawan Sahyoniyya
  • Ƴansanda Sun Kama Wanda Ya Kashe Ɗan Bijilanti A Tawagar Sarki Sunusi II
  • Matashi ya kashe jami’in tsaron Sarki Sanusi II a Kano
  • Somalia: Harin Amurka a kan kungiyar IS ya kashe wasu mambobin kungiyar
  • Mu Yi Riƙo Da Kyawawan Ɗabi’u Har Bayan Ramadan – Sudais
  • Jami’an Tsaro A Jihar Kano Na Tarayyar Najeriya Sun Hana Bikin Dabar NA Sallar Bana
  • An kashe mutum 10 a wani sabon hari a Filato
  • An cafke mutum 19 bayan arangama tsakanin sojoji da ’yan shi’a a Abuja
  • An sake harbe wani ƙasurgumin ɗan bindiga a Zamfara
  • ‘Yansanda Sun Hana Hawan Sallah A Kano Saboda Tsaro