Ga shirin “the pen writes the dragon and snake”(shirin da ya nuna fasahar rubutu na Sinanci da wasan Kunfu) na cikin Shagalin Bikin Bazara na CMG, zai kayatar da ku.

.

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Sin Ta Kiyaye Girmama Kasashen Tsibirai Na Yankin Tekun Pasifik

Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya taba jaddada cewa, kasar Sin ta girmama ikon mallakar kasa da cikakken yanki na kasashen tsibirai na yankin tekun Pasifik, da girmama bukatunsu da al’adun kabilunsu da kuma hadin gwiwarsu wajen samun ci gaba da kansu. A kwanakin baya, yayin da firaministan kasar tsibiran Cook Mark Brown yake hira da wakiliyar babban gidan rediyo da telebijin na kasar Sin wato CMG, ya bayyana cewa, Sin ta kiyaye girmama kasashen tsibirai na yankin tekun Pasifik a fannoni 4.

Firaminista Brown ya yi nuni da cewa, kasarsa ta tsibiran Cook ta dora muhimmanci ga girmamawar da Sin ta nuna mata, kasar Sin ta kiyaye yin hakan tun da aka kulla dangantakar diplomasiyya a tsakanin kasashen biyu. A sakamakon girmama kasar tsibiran Cook da Sin ta yi, sauran kasashen duniya sun fara kulla dangantakar diplomasiyya a tsakaninsu da kasar tsibiran Cook. Kasar tsibiran Cook ta nuna godiya ga kasar Sin kan wannan batu, kuma ita ma tana girmama kasar Sin. Duk yadda kasa ta kasance babba ko karama, ya kamata kasashe su nuna girmamawa ga juna, hakan shi ne tushen raya dangantakar dake tsakaninsu. (Zainab Zhang)

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Za Mu Doke Atletico Madrid Har Gida, Hansi Flick
  • Sin Ta Kiyaye Girmama Kasashen Tsibirai Na Yankin Tekun Pasifik
  • Gobara ta ƙone sashen wani asibiti a Legas
  • Iran Ta Zama Zakara A Damben Gargajiya Ta 2025 UWW Wanda Aka Gudanar A Kasar Albaniya
  • Shirin Zamanantar Da Aikin Noma Na Sin Na Samar Da Damar Bunkasa Bangaren A Afirka 
  • An kori ma’aikatan Microsoft saboda adawa da yahudawan sahyoniya
  • 7 Oktoba : Sojin Isra’ila Sun Amince Da “Cikakkiyar Gazawa” A Harin Hamas
  • Gwamnatin Kwara Ta Kaddamar Da Kwas Ga Dalibai Makarantun 50
  • Majalisar Dattijan Aljeriya Ta Soke Duk Wata Hulda Da Majalisar Dattijan Faransa
  • Trump Ya Kawo Karshen Shirin Bunkasa Samar Da Wutar Lantarki A Afirka