Leadership News Hausa:
2025-03-03@22:06:45 GMT

Da Ɗumi-ɗumi: Wata Tankar Mai Ta Sake Fashewa A Neja

Published: 28th, January 2025 GMT

Da Ɗumi-ɗumi: Wata Tankar Mai Ta Sake Fashewa A Neja

Wani mazaunin Lapai, Malam Mahmud Abubakar, ya ce tankar ta yi hatsari ne kuma ta kone kurmus yayin da take kokarin wuce wata babbar mota.

.

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Yemen Ta Ce A Shirye Take Ta Koma Yaki Idan Yaki Ya Sake Barkewa A Gaza

Shugaban kungiyar Ansarullah Sayyid Abdulmalik Badruddeen Huthi ya bayyana cewa kasar Yemen a shirye take ta sake shiga yaki idan yarjeniyar tsagaita wuta tsakanin bangarorin biyu ta wargaje.

Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ta nakalto Sayyid Huthi yana fadar haka a wani jawabin da ya gabatar ta hotunan bidiyo a jiya 28 ga watan Fabrairun shekara ta 2025.

Shugaban kungiyar ta Ansarullah ya bayyana cewa birnin Tel’aviv wato Yafa, zai zama babban wurin da makaman kungiyar zasu nufi idan hakan ya faru.

Huthi ya ce “Idan yaki ya sake barkewa za mu kai hare-hare a ko ina a HKI sannan birnin Tel’aviv zai za ma babbar manufar makamammu.

Yace: Kasar Yemen ta na kallom yadda al-amura suke tafiya a ayyukan tsagaita wutar, kuma ta na kallon yadda HKI take sabawa wasu abubuwan da ke cikin yarjeniyar. Ya kuma ambaci yadda HKI ta ki janyewa daga rafah da kuma yankin philidelfiya na kan iyaka da kasar Masar. Wanda kuma ya sabawa yarjeniyar. Sannan ya kammala da cewa gwamnatin kasar Amurka ta na kodaitar da HKI da yin hakan.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Faransa Da Burtaniya Sun Ba Da Shawarar Tsagaita Wuta Na Wata Guda A Ukraine
  • MDD ta taya Musulmi murnar zuwan watan Ramadan
  • Masar Za Ta Bayyana Shirin Sake Gina Gaza A Yayin Taron Larabawa
  • Hukumar NOA Ta Bukaci Al’umma Su Kara Hakuri Da Kaunar Juna
  • Mu ne muka kai samame otal ba ’yan bindiga ba — EFCC
  • Gobara Ta Sake Ƙona Kasuwar Kara A Sokoto
  • Yemen Ta Ce A Shirye Take Ta Koma Yaki Idan Yaki Ya Sake Barkewa A Gaza
  • Habasha Da Somaliya Sun Tattaunawa Hanyoyin Sake Mayar Da Alaka
  • Falalar Ramadan: Wata na rahama, gafara, da tsira daga wuta
  • Falalar Ramadan: Wata na rahama, gafara, da ‘yanci daga wuta