Leadership News Hausa:
2025-03-02@20:28:14 GMT

CMG Ya Gabatar Da Shirin Shagalin Murnar Bikin Bazara Cikin Nasara

Published: 29th, January 2025 GMT

CMG Ya Gabatar Da Shirin Shagalin Murnar Bikin Bazara Cikin Nasara

CMG Ya Gabatar Da Shirin Shagalin Murnar Bikin Bazara Cikin Nasara.

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Ma’aikatar Tsaron Jama’ar Sin Na Matukar Adawa Da Barazanar Da Amurka Ta Yi Na Karin Haraji

A jiya Juma’a ne mai magana da yawun ma’aikatar tsaron jama’a ta kasar Sin ya bayyana rashin amincewa da barazanar da Amurka ta yi ta sanya karin harajin kashi 10 cikin dari kan kayayyakin da kasar Sin ke fitarwa. Ya bayyana hakan ne yayin da yake mayar da martani ga wata tambayar manema labarai kan barazanar karin haraji da Amurka ta yi, wanda zai fara aiki daga ranar 4 ga Maris, kuma ta ambaci matsalar fentanyl a matsayin dalilin.

Kakakin ya ce, kasar Sin ta ba da goyon baya ga Amurka wajen tinkarar matsalar fentanyl bisa dalilan jin kai, kuma ta samu sakamako mai kyau. Ya kara da cewa, rikicin fentanyl matsala ce da tushenta ke cikin Amurka. Yana mai cewa, bangaren Amurka ya yi watsi da hakikanin gaskiya kuma ya kasa magance ainihin batutuwan da suka shafi bukatun miyagun kwayoyi yayin da yake dora laifin kan wasu kasashe. Abin da Amurka take yi ba zai taimaka wajen magance matsalar ba, kuma zai yi illa sosai ga hadin gwiwar Sin da Amurka kan yaki da muggan kwayoyi. (Mohammed Yahaya)

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Babban Sakataren MDD Ya Taya Musulmi Murnar Shiga Watan Ramadan
  • Malaman Furanare 116 Sun Gabatar da Addu’o’i a Zaria
  • Ma’aikatar Tsaron Jama’ar Sin Na Matukar Adawa Da Barazanar Da Amurka Ta Yi Na Karin Haraji
  • Xi Ya Jaddada Ciyar Da Shirin Kasar Sin Mai Kwanciyar Hankali Zuwa Babban Mataki
  • Girke-girkenmu Na Azumi
  • Abubuwan Sha Domin Karin Ni’ima Ga Mata
  • Ramadan: ’Yan sanda sun tsaurara tsaro saboda azumi a Borno
  • Muhimman Abubuwan Da Ya Kamata A Sani A Kan Kiwon Kifi
  • Shirin Zamanantar Da Aikin Noma Na Sin Na Samar Da Damar Bunkasa Bangaren A Afirka 
  • LEADERSHIP HAUSA Ta Bayyana Wadanda Suka Yi Nasara A Gasar Gajerun Labaran Soyayya