Leadership News Hausa:
2025-04-21@23:16:29 GMT

Yadda Tayar Jirgin Saman Max Air Ta Kama Da Wuta Yayin Sauka A Kano

Published: 29th, January 2025 GMT

Yadda Tayar Jirgin Saman Max Air Ta Kama Da Wuta Yayin Sauka A Kano

Shugaban Max Air reshen Kano, Bello Ramalan, ya tabbatar da cewa duk fasinjoji sun tsira cikin koshin lafiya kuma ya nemi afuwar jama’a kan abin da ya faru.

Hukumar binciken hatsarin jiragen sama ta Nijeriya (AIB) na gudanar da bincike kan musabbabin lamarin, wanda ake zaton ya faru ne sakamakon matsalar taya.

Max Air ya tabbatar da cewa za ta tallafa wa fasinjoji wajen dawo musu da kayansu yayin da bincike ke gudana.

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Taya

এছাড়াও পড়ুন:

Miji ya yi wa matarsa saki 3 a ofishin ’yan sanda

Wani magidanci ya ɗankara wa matarsa saki a ofishin ’yan sanda bayan an kama ta a wani otel.

Wani jami’in tsaro ya bayyana cewa an kama matar ce a yayin wani samame da ’yan sanda suka kai maɓoyar dillalan miyagun ƙwaya da ’yan sara-suka a wasu otel-otel a garin Minna.

Ya bayyana cewa sai bayan da aka kawo matar ofishin ’yan sanda, a yayin bincike suka gano cewa matar aure ce, bayan da suka tuntuɓi ’yan uwan mutanen da aka kama.

Ya ce, “Sakamakon yawaitar yadda matasa suke tayar da zaune tsaye ne mataimakin gwamna Kwamred Yakubu Garba, ya umarci jami’an tsaro su ɗauki mataki a kansu.

Yadda uba da ɗansa da wani ango suka rasu a bakin aiki a Bauchi Fafaroma Frasncis ya rasu yana da shekaru 88

“Shi ne muka kai samame, muka kama mutanen da ake zargi, cikinsu har da mata. Abin mamaki sai ga wani mutum ya zo, cewa ɗaya daga cikin matan da muka kama mai ɗakinsa ce,  kuma nan take ya yi mata saki uku.

“Ba mu san cewa matar aure ba ce, kuma ba mu da masaniyar abin da ya kai ta wurin, domin ’yan sanda ba su  kammala bincike ba lokacin da mutumin ya je ya ba ta takarda a ofishin ’yan sanda.”

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Shugaban Kasar Iran Ya Aike Da Sakon Ta’aziyyar Rasuwar Papa Roma Farancis
  • Miji ya yi wa matarsa saki 3 a ofishin ’yan sanda
  • Kungiyar Kare Hakkin Dan Adam Ta Amnesty International Ta Ce; Gwamnatin Mamayar Isra’ila Ba Ta Dace Da Bincike Laifukan Sojojinta Ba
  • Sharhi:  Kalankuwar  Kona Rayayyu Da Wuta A Gaza
  • NDLEA Ta Kama Masu Sayar Da Kwaya Ga Ƴan Bindiga A Kano
  • NDLEA ta kama hodar iblis da aka ɓoye cikin littafai ana shirin kaiwa Saudiyya
  • Kasar Rasha Ta Sanar Da Tsagaita Bude Wuta Da Ukraine Na Tsawon Kwanaki Bikin Ester
  • Tashin Gobara A Kwale-Kwale Ya Lashe Rayukan Mutane 143 A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Kwango
  • Kada Kanawa su bari rigingimun siyasa su hana su zaman lafiya — Shettima
  • Yadda Za Ku Hada ‘Mimi Fankek’