Leadership News Hausa:
2025-04-10@10:29:27 GMT

Burkina Faso, Mali da Nijar Sun Fice Daga ECOWAS A Hukumance

Published: 29th, January 2025 GMT

Burkina Faso, Mali da Nijar Sun Fice Daga ECOWAS A Hukumance

Wannan shi ne karo na farko a tarihin ECOWAS da wasu ƙasashe suka fice daga cikinta a irin wannan yanayi, lamarin da ke barazana ga zaman lafiya da dimokuraɗiyya a yankin.

.

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: ECOWAS Nijar

এছাড়াও পড়ুন:

Gaza: Isra’ila ta kashe Falasdinawa 58 a awa 58

Akalla Falasdinawa 58 ne aka kashe tare da jikkata wasu 213 a cikin awa 24 da suka wuce a hare-haren da Isra’ila ta kai a Zirin Gaza.

Ma’aikatar lafiya ta yankin ta sanar cewa wasu daga cikin wadanda abin ya shafa sun makale a karkashin baraguzai da kuma kan tituna, ba za a iya isa gare su ba ta hanyar motocin daukar marasa lafiya da kuma ma’aikatan tsaron farar hula.

Isra’ila ta kashe mutane 1,449 tare da jikkata wasu 3,647 tun bayan da ta karya yarjejeniyar tsagaita wuta a ranar 18 ga Maris, kamar yadda sanarwar ta bayyana.

Ta kara da cewa yawan Falasdinawa da aka kashe a yakin Isra’ila a Gaza zuwa 50,810, wasu 115,688 kuma sun samu raunuka tun ranar 7 ga Oktoba, 2023.

Ya lakada wa ’yarsa duka har lahira Mali, Nijar, da Burkina Faso sun janye jakadunsu daga Algeria

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • ECOWAS ta damu da takun-tsaka tsakanin Aljeriya da Mali
  • Nijar ta ayyana Hausa a matsayin yaren ƙasa
  • DAGA LARABA: Abin Da Ya Sa ‘Matar Bahaushe Ba Ta Iya Kiran Sunan Mijinta’
  • Gwamnatin Kasar Aljeriya Ta Dakatar Da Zirga-Zirgan Jiragen Saman Kasar Zuwa Kasar Mali
  • Gaza: Isra’ila ta kashe Falasdinawa 58 a awa 58
  • Mali, Nijar, da Burkina Faso sun janye jakadunsu daga Algeria
  • Dole Dukkanin Masu Umrah Su Fice Daga Saudiyya Kafin 29 Ga Afrilu – Hukumomi
  • Dangantaka ta yi tsami tsakanin Aljeriya da kasashen kawancen Sahel
  • Nijar ta ayyana harshen Hausa a matsayin na kasa
  • Kasashen Mali da Nijar da Burkina Faso sun kira jakadunsu daga Aljeriya