An Kama Miyagun Kwayoyi Kan Hanyar Zuwa Birtaniya A Filin Jiragen Saman Legas
Published: 1st, February 2025 GMT
“Sauran abubuwan baje kolin da aka kwato daga hannun mutanen biyu sun hada da: bindigogi guda uku da aka kera a cikin gida; bindiga guda da aka yi a gida guda biyu; bindigar zamani guda daya; bindigar gida guda daya; cartridges guda uku da 9mm mara komai da gatari mai kan karfe.
“Wani farmakin da aka kai Legas, ya kai ga kama skunk mai nauyin kilogiram 47, wani nau’in tabar wiwi, da kuma Nitrous Odide mai nauyin kilogiram 25.
A Jihar Ekiti, Babafemi ya ce jami’an NDLEA sun kama wani matashi dan shekara 26 mai suna Adepoju Taiwo, dauke da kilo 1.950 na Canadian Loud a Iworoko Road, Ilokun, Ado-Ekiti, babban birnin jihar. ‘Yansanda sun kama Sani a ranar Litinin, 20 ga watan Janairu a Bode Saadu da ke Karamar Hukumar Moro a Jihar Kwara. An kwato kwayoyin Tramadol 50,000 na tramadol 225mg masu nauyin kilogiram 36.56 daga gare shi.
“Wata ‘yar Nijar mai suna Abubakar Lami mai shekaru 45 tare da wasu mutum biyu: Abba Sani mai shekaru 35 da Auwal Aliyu mai shekaru 32, jami’an NDLEA ne suka kama su a Gadar Tamburawa Kano, yayin da skunk mai nauyin kilogiram 13.1.
An samo wani sabon abu na psychoactibe daga wurinsu. Sanarwar ta kara da cewa, a garin Gefen Kasa da ke yankin Karamar Hukumar Dawakin Kudu a Jihar Kano, wata tawagar jami’an hukumar NDLEA sun gano wata gonar tabar wiwi tare da lalata wani mutum da ake zargi mai suna Sabo Ali Muhammad mai shekaru 45 da haihuwa da alaka da gonar.
Babafemi ya bayyana cewa an gano lita bakwai na skuchies, wani sabon sinadari na psychoactibe da aka samar da black currant, wiwi da opioids.
কীওয়ার্ড: nauyin kilogiram mai shekaru
এছাড়াও পড়ুন:
Karamar Hukumar Malam Madori Ta Gargadi Malaman Da Ba Sa Zuwa Aiki
Karamar hukumar Malam Madori da ke jihar Jigawa, ta yi barazanar daukar matakin hukunta malaman makaranta da ba sa zuwa aiki.
Shugaban karamar hukumar, Alhaji Salisu Sani Garun-Gabas ya bayyana haka a wata hira da manema labarai bayan raba kudi dubu hamsin a matsayin tallafin karatu ga dalibai ashirin da biyar a yankin.
A cewarsa, wani bincike da aka gudanar bayan hawansa karagar mulki, ya nuna cewa malaman makarantu da dama ba kasafai suke zuwa aiki ba.
Ya ce hakan na daga cikin dalilan tabarbarewar ilimi a yankin, wanda ke bukatar kulawar gaggawa.
Alhaji Salisu Sani Garun-Gabas ya yi nuni da cewa, “Ilimi muhimmin abu ne a kowane fanni na rayuwar dan Adam, don haka ba za mu yi kasa a gwiwa ba wajen hukunta duk wani malamin da ba ya zuwa makaranta”.
Ya yi nuni da cewa, akwai mutane da dama wadanda suka kammala karatu kuna ba su sami aiki ba, saboda haka za a iya daukarsu fomin maye gurbin wadanda ba sa son zuwa aiki.
Shugaban ya kuma shawarci matasan yankin da su sadaukar da kansu wajen samun ilimi mai inganci, domin cigaban rayuwarsu da kasa baki daya.
Ya kara da cewa, karamar hukumar karkashin jagorancinsa za ta ci gaba da bayar da tallafi ga ilimi, domin samar da ’ya’ya masu ilimi a nan gaba.
.
Usman Muhammad Zaria