Ƴansanda Za Su Fara Tilasta Yin Insuran Motoci Daga 1 Ga Fabrairu
Published: 1st, February 2025 GMT
Rundunar Ƴansandan Nijeriya ta jaddada ƙudirorinta na tabbatar da tsaro a kan tituna da kare rayukan al’umma ta hanyar aiwatar da dokokin zirga-zirga. Saboda haka, tana buƙatar haɗin kan al’umma wajen ganin an cimma wannan buri.
.কীওয়ার্ড: Inshora
এছাড়াও পড়ুন:
Maniyatan Jihar Kaduna Na Bana Sun Fara Karbar Horo
Hukumar Alhazan Jihar Kaduna ta Kaddamar da shirin bada horo da fadakarwa ga maniyatan bana
Jami’in hulda da jama’a na hukumar Yunusa Muhammad Abdullahi ya bayyana cewa an gabatar da wannan bitar ko horon ne a cibiyar hukumar alhazai ta jihar Kaduna da ke unguwar Dogarawa a karamar Hukumar Sabon Garin Zaria.
Shugaban hukumar na jihar Kaduna Malam Salihu Abubakar yace bitar wani jigo ne ga kokarin da ake wajen ilmantar da maniyata yadda zasu sauke farali salun alun.
Za a fadakar da maniyatan game dukkanin abubuwan da suka shafi aikin hajji domin fuskantar kowane irin kalubalen da zai taso lokacin aikin hajji mai zuwa.
Malam Abubakar ya roki mabiyatan su kammala biyan kudin aikin bana kafin cikar wa’adin da hukumar aikin hajji ta kasa ya cika wacce ta warewa jihar Kaduna maniyata dubu 6.
A jawabinsa, shugaban sashen gudanarwa na hukumar aikin hajji ta jihar Kaduna Alhaji Abubakar Usman Yusuf yayi bayanin cewa za a ci gaba da bada wannan horon a kowane karshen mako a dukkanin kananan hukumomin jahar 23.
Shi kuma.shuganan karamar hukumar Sabon Garin Zaria Malam Jamilu Abubakar Albani wanda ya samu wakilcin mataimakin sa Alhaji Abdulkareem Kamalu ya jaddada bukatar maniyata su kiyaye dokokin kasar Saudiyya dama na Nijeriya a lokacin aikin hajjin bana.