Leadership News Hausa:
2025-02-01@15:53:43 GMT

Zargin Badala Ya Sa Jami’ar Oye Kafa Kwamitin Bincike

Published: 1st, February 2025 GMT

Zargin Badala Ya Sa Jami’ar Oye Kafa Kwamitin Bincike

Kwamitin zai bincike kamar yadda aka bada sharuddan da za ta ayi amfani da su lokacin bincike, domin ta gano ta yaya lamarin maganganun da ake yadawa,da ake zargin abubuwan da suke da alaka da badana wanda mataimakin shugaban jami’ar ne aka ce akwai kokarin da ya yi domin ya sayi mukaman Bursar da rajistara, kana agano dalilin da yasa aka dauki maganar wadda yanzu ta zama abar maganar ta kafofin sadarwa na zamani.

Hakanan ma kwamitin an ba shi alhakin da ya yi bincike kan maganar da ake ta yadawa cewa shi Injiniya.Adebayo, musamman ma zargin da ake yi na shi mataimakin shugaban jami’ar a sake duba dukkan kokarin da aka yi da matakin da aka dauka wanda ‘yansanda, da shi kuma shugaban jami’ar na bya da sauran kan maganganun da Adebayo yay ikan mataimakin shugaban jami’ar.

Bugu da kari ta bada ayi bincike kan duk wani zargin da aka yi da duk abinda yake da alaka shi binciken.

“Hukumar jami’ar tana sa ran za ta yi amfani da rahoton binciken na kwamitin da ta kafa domin yin hakan

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: shugaban jami ar

এছাড়াও পড়ুন:

Wata uku uami’o’i ba su da wutar lantarki —SSANU

Kungiyar Manyan Ma’aikatan Jami’a (SSANU) ta bayyana cewa jami’o’in gwamnati da dama a Najeriya sun shafe sama da watanni uku ba tare da wutar lantarki ba da za su gudanar bincike ko darussa ba.

Kungiyar ta kuma yi barazanar ɗaukar tsattsauran mataki kan gwamnatocin jihohi da kamfanoni da suka ki fara biyan sabon mafi ƙarancin albashi ba na Naira dubu 70 da sauran sauye-sauye da ke tattare da shi zuwa ƙarshen watan Maris na shekarar nan ta 2025.

 

Shugaban Ƙungiyar SSANU ta Kasa, Kwamred ohammed Ibrahim, ne ya sanar da haka a yayin taron Majalisar Tuntuba ta Ƙasa (NAC) da ƙungiyar ta gudanar a Abuja.

Kwamred Ibrahim ya bayyana cewa har yanzu Gwamantin Tarayya da na wasu jihohi ba su fara biyan ma’aikatan jami’a sabon albashin ba, duk da kasancewarsu ƙwararru a fannoni daban-daban.

Game da zargin ’yan Majalisar Dokoki ta Ƙasa da neman xin hancin Naira miliyan takwas daga kowane shugaban jami’ar Gwamnatin Tarayya kafin su amince da kasafin kuɗin makarantarsa, ƙungiyar ta ce idan har hakan ta tabbata, to za su yaƙi lamarin kai da fata.

Ya ƙara da “idan ta tabbata, to wannan babban abin takaici ne, don a halin yanzu babu wata jami’ar gwamnati da ake da isassun kuɗaɗen biyan kuɗin lantarki.

“Daga cikinsu akwai waɗanda rabonsu da amfani da wutar an fi wata uku. Ta daga ina za su samu kudin da za su ba ’yan majalisar cin hanci Naira miliyan takwas-takwas.

“Idan har wakilan da jama’a suka zaɓa domin su tabbatar da cewa makarantun sun samun cikakkiyar kulawa babu tauyewa ne za su dawo suna neman cin hanci daga wurinsu, lallai za mu ɗauki mataki.

“Ina tabbatar maka cewa majalisa ba ta fi ƙarfinmu ba, za mu yaƙe su, domin a mazaɓunmu suke, za samu kayar da su,” in ji shugaban na ma’aikatan jami’a.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Yadda ake wasan ɓuya tsakanin ’yan gudun hijira da jami’an tsaro a Abuja
  • HOTUNA: ‘Yan sandan Abuja sun ƙwato kayan lantarki da aka sace
  • Ana ɗar ɗar Kan Mutuwar Sojoji Bayan Da Tirela Ta Kwace A Legas
  • Gwamnatin Katsina Ta Fitar Da Naira Miliyan Dubu 50 Domin Samar Da Ruwan Sha 
  • Masu ɗibar fetur daga tankar da ta faɗi sun kai wa jami’an kashe gobara hari
  • Wata uku uami’o’i ba su da wutar lantarki —SSANU
  • Rundunar Ƴansandan Kano Ta Kori Wani Jami’in Saboda Karɓar Na Goro
  • EFCC ta cafke tsohon shugaban NHIS, Usman Yusuf a Abuja
  • Fashewar Tayar Jirgi A Kano: Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Kamfanin Max Air Na Tsawon Watanni Uku