Leadership News Hausa:
2025-04-27@07:27:34 GMT

Zargin Badala Ya Sa Jami’ar Oye Kafa Kwamitin Bincike

Published: 1st, February 2025 GMT

Zargin Badala Ya Sa Jami’ar Oye Kafa Kwamitin Bincike

Kwamitin zai bincike kamar yadda aka bada sharuddan da za ta ayi amfani da su lokacin bincike, domin ta gano ta yaya lamarin maganganun da ake yadawa,da ake zargin abubuwan da suke da alaka da badana wanda mataimakin shugaban jami’ar ne aka ce akwai kokarin da ya yi domin ya sayi mukaman Bursar da rajistara, kana agano dalilin da yasa aka dauki maganar wadda yanzu ta zama abar maganar ta kafofin sadarwa na zamani.

Hakanan ma kwamitin an ba shi alhakin da ya yi bincike kan maganar da ake ta yadawa cewa shi Injiniya.Adebayo, musamman ma zargin da ake yi na shi mataimakin shugaban jami’ar a sake duba dukkan kokarin da aka yi da matakin da aka dauka wanda ‘yansanda, da shi kuma shugaban jami’ar na bya da sauran kan maganganun da Adebayo yay ikan mataimakin shugaban jami’ar.

Bugu da kari ta bada ayi bincike kan duk wani zargin da aka yi da duk abinda yake da alaka shi binciken.

“Hukumar jami’ar tana sa ran za ta yi amfani da rahoton binciken na kwamitin da ta kafa domin yin hakan

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: shugaban jami ar

এছাড়াও পড়ুন:

 Kotun Tsarin Mulki Ta Gabon Ta Tabbatar Da Nasarar Nguema A Zaben Shugaban Kasa

Koton tsarin Mulki ta kasar Gabon din ta tabbatar da nasarar da Brice Clotaire aOligui Nguema a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasar da aka yi.

Sakamakon zaben dai ya nuna cewa Nguema ya sami kaso 94.85.%  da hakan ya mayar da shi akan gaba a tsakanin dukkanin ‘yan takara.

Nguema dai tsohon janar ne wanda ya yi juyin Mulki a cikin watan Ogusta na 2023 da ya kifar da gwamnatin Ali Bongo Odnimba.

Magoya bayan Nguema sun yi bikin  hukuncin da kotun ta yanke na samun nasarsa. Zaben ya kawo karshen matakin rikon kwarya bayan kifar da gwamnatin iyalan Bongo da su ka yi kusan rabin karni akan karagar Mulki.

Zababben shugaban kasar ta Gabon ya yi alkawalin sake gina cibiyoyin gwamnatin kasar da kuma bunkasa tattalin arzikin kasar.

Gabon dai kasa ce mai arzikin man fetur, sai dai kuma mafi yawancin mutanen kasar suna rayuwa a cikin talauci.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  •  Kotun Tsarin Mulki Ta Gabon Ta Tabbatar Da Nasarar Nguema A Zaben Shugaban Kasa
  • An kama mutum 2 ɗauke da ƙwayar tramadol ta N150m a Kano
  • Mahaifi ya kashe ɗansa mai shekara 6 don yin tsafi a Gombe
  • Iran Ta Musanta Zargin Nethalands Na Cewa Tana Da Hannun A Kokarin Kisa A Kasar
  • Zanga-zangar Lumana Wani Bangare Ne Na Mulkin Dimokuradiyya
  • Tuƙin Ganganci: Direba Ya Kashe Jami’in KAROTA
  • Mutum 7 Sun Shiga Hannu Kan Zargin Fyaɗe Da Kashe Budurwa A Bauchi
  • An kori lakcara kan neman lalata da ɗaliba matar aure
  • Yobe na ɗaya daga cikin jihohin Najeriya mafi zaman lafiya – Buni
  • An kama wasu mata na ƙoƙarin sayar da ƙananan yara da aka sace