Gwamnan ya kara jaddada Gwamnatinsa ta maida hankalin ta ne kan irin ayyukan da za ta yi wa al’umma, inda ya yi kira kamata ya yi koda wane lokaci Shugabanni su rika tunawa da al’umman da suka zabe su, suna yi ma su aiki.

Da yake kara yin bayani Gwamna Ododo ya ba kungiyar mataimakan Shugabannin Kananan Hukumomi kan kudurin sa na ci gaba da kammala duk bada wadansu mukamai na magoya bayan sa fda suke a Karkara.

Ya yi kira da mambobin kungiyar da wadanda suka amfana da taimakon kungiyar,su ci gaba da aiwatar da abubuwan da suka sa a gaban su, saboda ayyukan alkahairin da suka fara zai samar da babbar gudunmawar ci gaba a wasu shekaru ma su zuwa.

“Abinda muke yi yanzu da kuma yau wadansu mutane ba za su iya gane muhimmancin sa,sai dai kuma sannu a hankali a gaba za a iya gane ashe lamarin na alkhairi ne kamar yadda ya yi bayanin gaskiyar halin da ake ciki,”.

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Gwamnan Gombe Ya Jaddada Aniyarsa Ta Inganta Fannin Shari’a

A nata jawabin, babbar mai shari’a ta Jihar Gombe, Mai Shari’a Halima S. Mohammed, ta bayyana cewa an shigar da kararraki guda 616 wadanda suka shafi manya da kananan laifuka da kuma cin zarafi a babbar kotun jihar, daga cikinsu 555 an kammala shari’arsu, inda wadanda suka rage ba su kai 70 ba.

Ta bayyana godiya ga Gwamna Yahaya bisa ba da kwangilar biliyoyin naira na gina babbar sakatariyar kotun da sauran taimako da dama.

Babban Lauyan gwamnatin jihar kuma Kwamishinan Shari’a, Barrister Zubairu Muhammad Umar, ya bayyana cewa gwamnatin Yahaya ta taka rawar gani wajen samun nasarorin da ma’aikatarsa ta samu a yunkurinta na ciyar da sashin shari’a gaba.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Ayyukan Jami’an Ilimi Da Muhimmancinsu (5)
  • Kashi 85 Na Inibin Da Ake Nomawa Nijeriya, Daga Jihar Kaduna Ne – Dalhatu
  • Hizbullah Ta Yi Alhinin Sahadar Muhammad Dhaif Kwamandan Rundunar Kassam Ta Hamas
  • Gwamnan Kaduna Ya Kare Shirinsa Na Sulhu Da ‘Yan Bindiga
  • Gwamnan Gombe Ya Jaddada Aniyarsa Ta Inganta Fannin Shari’a
  • Kungiyar Hams Ta Jinjinawa Jamhuriyar Musulunci Ta Iran Kan Goyon Bayan Gwagwarmaya
  • Gwamnatin Kasar Rwanda Ta Ce Zata Ci Gaba Da Goyon Bayan Kungiyar Yan Tawaye Ta M23 A Congo
  • Kungiyar NLC ta kira zanga-zanga kan ƙarin kuɗin waya
  • Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ci Gaba Da Tallafawa UNRWA Wajen Gudanar Da Ayyukanta