Sojojin Mamayar Isra’ila Suna Ci Gaba Da Kai Farmaki Kan Birnin TulKaram Da Sansaninsa
Published: 1st, February 2025 GMT
Sojojin mamayar Isra’ila suna ci gaba da kai farmaki kan birnin Tulkarm da sansaninsa da ke gabar yammacin kogin Jordan
Sojojin mamayar gwamnatin haramtacciyar kasar Isra’ila sun shiga rana ta shida suna kai hare-haren wuce gona da iri kan birnin Tulkarm da sansaninsa, inda yanayin tsoro da tarwatsa gine-gine suka lullube mazaunan yankunan, adaidai lokacin da sojojin mamayar Isra’ila suke ci gaba da kai hare-hare da kutsawa cikin gidajen Falasdinawa, lamarin da ya yi sanadin barnatar da dukiyoyin Falasdinawa da dama tare da tilastawa iyalai masu yawa tsarewa zuwa gudun hijira.
Sojojin mamayar Isra’ila suna gudanarda sintiri da kafa ta hanyar gudanar gudanar da yawo a kan tituna a cikin birnin musamman a yankunan yamma, kudanci da kuma gabas, inda suka kai farmaki gidajen Falasdinawa tare da bincikar gidajen da kuma kaihare-hare kan barikokin soji gami da tura ‘yan sari ka noke a kan rufin gidaje.
উৎস: HausaTv
কীওয়ার্ড: Sojojin mamayar Isra ila
এছাড়াও পড়ুন:
Sabuwar Ƙungiyar ‘Yan Bindiga Ta Addabi Jihohin Kwara Da Neja
Sai dai daga baya suka fara yawo da makamai suna kama mutane, suna yanke musu hukunci har da kashe wasu.
Wani mazaunin yankin ya bayyana cewa a yanzu mutane ba sa iya zuwa gonakinsu da ke nisan da kilomita biyu saboda tsoron ‘yan ƙungiyar.
Ya ce kashi 50 cikin 100 na mutanen garin sun tsere.
Baya ga haka, ƙungiyar ta haramta noma a yankin.
“Kashi 95 cikin 100 na mutanen manoma ne, amma yanzu sun ce ba za mu iya yin noma ba. Mutuwa tana kusa da mu saboda yunwa,” inji shi.
Wannan lamari na ƙara bayyana irin ƙalubalen tsaro da ake fuskanta a Nijeriya, musamman a jihohin da ake kyautata zaton sun fi samun kwanciyar hankali.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp