Guinea-Bissau Na Neman Karfafa Hadin Gwiwar Kafofin Yada Labarai Da Sin
Published: 3rd, February 2025 GMT
Guinea-Bissau Na Neman Karfafa Hadin Gwiwar Kafofin Yada Labarai Da Sin.
এছাড়াও পড়ুন:
Harin Neman Shahada Ya Kashe ‘Dan Share Wuri Zauna Daya A Garin Haifa
Kafafen watsa labarun HKI sun ambaci cewa; An kai hari nau’i biyu, da ya hada amfani da motar take mutane da kuma bude wuta daga bindiga. Harin da aka kai a kusa da yankin “Yukna’am Iliyat” dake gabashin garin Haifa, ya yi sanadiyyar halakar wani dan share wuri zauna da kuma jikkata wani guda daya.
‘Yan sandan HKI sun ambaci cewa, wanda ya kai harin ya isa wurin ne a cikin motarsa, inda ya sami ‘yan share wuri zauna da yawa a tashar mota, ya kuma bude wuta akan masu wucewa da hakan ya yi sanadiyyar jikkata wasu da dama.
Ma’aikatan Agaji kuwa sun amabci cewa baya ga halaka da kuma jikkatar ‘yan share wuri zauna, an harbe mahari.
Tashar talabijin din “Cane” ta ambaci cewa; Wanda ya kai harin Bapalasdine dag acikin yakin yankin Falasdinu dake karkashin mamaya tun 1948.