NAJERIYA A YAU: Hanyoyin Noma Ba Tare Da Kashe Kuɗi Da Yawa Ba
Published: 4th, February 2025 GMT
More Podcasts Najeriya a Yau Daga Laraba
Mutanen da ke da sha’awar shiga harkar noma don sama wa kansu abin da za su ci ko kuma don samun kuɗaɗen shiga na fuskantar ƙalubale.
Wannan ƙalubale ya haɗa da ƙarancin ilimin noman, da na irin shuka, da rashin gonaki da dai sauran su.
NAJERIYA A YAU: Dalilin Da Za Mu Kashe Biliyan N2.
DAGA LARABA: Dalilan Da Mutane Suke Son Haihuwar Maza Fiye Da Mata
Shirin Najeriya a Yau na wannan lokaci zai yi nazari ne kan wannan batu tare da samar da hanyoyin noma ba tare da kashe kuɗi masu yawa ba.
Domin sauke shirin, latsa nan
উৎস: Aminiya
এছাড়াও পড়ুন:
‘Yan ta’adda Sun Kai Hari Sansanin Sojoji, Sun Kashe Uku A Borno
Hakan ya sa, rundunar FOB ta yi kira da akawo musu dauki ta sama baya ga aikewa da karin tawaga ta kasa domin tallafawa. Duk da haka, tawagar ta sake cin karo da Bam a kan hanya.
Duk da cewa, ba a samu cikakken bayanin harin ba a lokacin rubuta wannan rahoton, amma an samu cewa, matukin jirgin yakin da aka aika domin bayar da agaji ta sama, ya sanar da cewa, yana iya hango wuta tana ta shi a kusa da FOB sannan wasu sojoji da dama na gudu zuwa Sabon Gari, kamar dai, an riga an kwace sansanin FOB din.”
Darakta, Ayyukan Yada Labarai na Tsaro, Manjo Janar Markus Kangye, bai amsa sakon da Wakilinmu ya aika masa ba domin tabbatarwa a lokacin fitar da wannan rahoton.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp