‘Yan Bindiga Sun Harbe Mutum 2, Sun Yi Garkuwa Da Wasu 5 A Kaduna.
Published: 4th, February 2025 GMT
Da yake tabbatar da harin, wani mazaunin T/wada Garmadi, Rumaya Kwassam, Mista Joel Ahada, ya yi Allah wadai da wannan danyen aikin, yana mai bayyana hakan a matsayin rashin mutunta hakkin dan Adam da kare lafiyar mazauna karkara.
Kokarin jin ta bakin jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yansandan jihar Kaduna, DSP Mansir Hassan, ya ci tura har zuwa lokacin hada wannan rahoto.
এছাড়াও পড়ুন:
An Kashe Askarawa 6 da ‘Yan Sa-kai 4 A Zamfara
Gwamnatin Jihar Zamfara ta bayyana alhini tare da yin addu’a ga waɗanda suka rasu, tana fatan samun zaman lafiya mai ɗorewa a jihar da ƙasar baki-ɗaya.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp