Aminiya:
2025-04-14@20:47:07 GMT

Jami’ar ABU da ke Zariya ta yi sabon shugaba

Published: 5th, February 2025 GMT

Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya ta sanar da naɗa sabon shugabanta, Farfesa Adamu Ahmed.

Majalisar Gudanarwar jami’ar ce ta zaɓi Farfesa Adamu Ahmed a matsayin wanda zai maye gurbin Farfesa Kabir Bala.

An soma rigimar haraji tsakanin China da Amurka Dalilin da farashin citta ya yi tashin gwauron zabo

An sanar da zaɓen Farfesa Adamu da misalin ƙarfe 6:15 na safiyar wannan Larabar a yayin zaman Majalisar Gudanarwar jami’ar wanda Mahmud Yayale Ahmed CFR ya jagoranta.

Farfesa Adamu Ahmed dai malami ne a sashen nazarin tsara birane na jami’ar ta ABU.

Ya taɓa riƙe muƙamin Darektan Cibiyar Bunƙasa Jami’ar kuma a yanzu shi ne Uban Jami’ar Ilimi ta Tarayya da ke Kano.

উৎস: Aminiya

কীওয়ার্ড: Farfesa Adamu Ahmed Jami ar ABU Farfesa Adamu

এছাড়াও পড়ুন:

Mutum 45 Sun Rasa Rayukansu A Wani Sabon Hari A Filato 

Sai dai har yanzu rundunar ‘yansandan jihar ba ta fitar da wata sanarwa ba kan lamarin, kuma ƙoƙarin da samun martaninsu ya ci tura.

 

A gefe guda kuma, gwamnatin jihar Filato ta nuna damuwa kan hare-haren da ake samu a wasu sassan faɗin jihar, lamarin da ke ƙara haifar da damuwa a zuƙatan jama’a.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Shugaba Tinubu Ya Yi Allah-wadai Da Harin Jihar Filato
  • Tsangayar Ilimi Ta BUK Ta Yi Bikin Cika Shekaru 50 Da Kafuwa
  • Sin Ta Bukaci Amurka Da Ta Yi Watsi Da Matsawa Sauran Kasashe Lamba
  • Aljeriya ta yi barazanar korar jami’an diflomasiyyar Faransa 12
  • Mutum 45 Sun Rasa Rayukansu A Wani Sabon Hari A Filato 
  • ’Yan bindiga sun kashe mutane 40 a sabon hari a Filato
  • Badaƙalar Miyagun Ƙwayoyi: Kotun Amurka ta ba da umarnin fitar da bayanai kan binciken Tinubu
  • ’Yan adawa sun zama kyanwar Lami duk da rinjayensu a Majalisa
  • Mutum ɗaya ya mutu a faɗan ƙungiyar asiri a Maiduguri
  • Kashe-kashen Filato: Jami’an tsaro na sassauta wa masu laifi —Tsohon gwamnan soji