Leadership News Hausa:
2025-03-25@21:17:31 GMT

DeepSeek: Kawar Da Shinge Ta Hanyar Kirkiro Sabbin Fasahohi

Published: 5th, February 2025 GMT

DeepSeek: Kawar Da Shinge Ta Hanyar Kirkiro Sabbin Fasahohi

Bisa wannan batu za mu iya ganin cewa, a wannan zamanin da muke ciki na samun ci gaban fasahohi cikin matukar sauri, ya kamata a kara nuna ra’ayi na bude kofa, da karfafa hadin gwiwa da cudanya da juna, maimakon nuna ra’ayin ‘yan mazan jiya da kasar Amurka da wasu kasashe suke yi, inda suke neman yin amfani da takunkumi da babakere wajen kiyaye fifikonsu a bangaren kimiyya da fasaha, matakin da ya raunana su ta fuskar karfin kirkiro sabbin fasahohi, abin da ya zama “Don auki ake yin kunu, ya koma ya rasa auki” ke nan.

Sai dai ko da yake batun nan ya kasance gargadi ga kasar Amurka da wasu, zai karfafa gwiwar ‘yan Afirka. A ganin masaniyar fasahar AI ‘yar kasar Ghana Rashida Musa, yadda kamfanin DeepSeek na Sin ya kawar da shingen da aka dasa masa ta hanyar kirkiro sabbin fasahohi, zai zama abin koyi ga matasan kasashen Afirka, don su raya kansu bisa shawo kan matsalolin da suke fuskanta a rayuwarsu ta yau da kullum. (Bello Wang)

 

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Iran Ta Turkiyya Sun Bukaci kasashen Musulmi Su Magance matsalar Jinkai A Kasar Palasdinu Da Aka Mamaye

A zantawa ta water tarho ministocin harkokin waje na kasashen Iran da Turkiya sun bukaci kasashen musulmi su magance matsalar jinkai da kayakin agaji na Falasdinawa a kasarsu da aka mamaye.

Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran ya nakalto Hakan Fidan na kasar Turkiya da tokwaransa na kasar Iran Abbas Aragchi suna fadar haka a jiya Litinin.

A lokacinda yake Magana a kan rikicin da ke faruwa a kasar Turkiyya Abbas Aragchi ya bayyana cewa, rikici ne na cikin gida, kuma yana fatan gwamnatin kasar zara iya magancece ta yadda ta ga ya dace, kuma yana da imani zata iya magance matsalar.

Aragchi ya kara da cewa, wannan shi ne matsayin iran a cikin al-amuran da ke faruwa a kasashen yankin, ya kuma bayyana muhimmancin mutunta al-amuran da suka shafi cikin gida na ko wace kasa a yankin.

Sai kuma Hakan Fidan ministan harkokin wajen Turkiya  wanda ya sake jadda matsayin kasarsa  wajen neman hanyoyin diblomasiyya don warware matsalolin al-amuran Falasdinu da kasashen yankin da kuma sauran kasashen duniya.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Dalilin da dimokuraɗiyya ta gaza kawo ci gaba a Afirka — Obasanjo
  • Alamar Deepseek” Ta Bude Kofar Gyara Na Kara Kunno Kai A Harkokin Duniya
  • Iran Ta Turkiyya Sun Bukaci kasashen Musulmi Su Magance matsalar Jinkai A Kasar Palasdinu Da Aka Mamaye
  • Shugaban Majalisar Dokokin Kasar Lebanon Ya Ce Basa Da Wani Shiri Na Samar Da Haldar Jakadanci Da HKI
  • Gaskiyar abin da ake faɗa kan ’yan fim — Samira Sani
  • Matasa Sun Daka Wawasu Kan Tirelar Kayan Agajin Ramadan Na Seyi Tinubu A Gombe 
  • Firaministan Kasar Sin Ya Gana Da Sanata Steve Daines
  • Hanyoyi Goma Sha Daya Da Mace Za Ta Bi Domin Janyo Hankalin Mijinta
  • Iran Tace Zata Kaddamar Da Sabbin Magunguna Da Ta Samar Tare Da Amfani Da Makamashin Nukliya
  • Mutumin da girgizar ƙasa ta razana ya shekara 2 yana zaune a cikin kogo