Gobara Ta Tashi A Wata Makarantar Allo Ta Hallaka Mutum 17, Ta Jikkata 16 A Zamfara
Published: 5th, February 2025 GMT
Da yake magana ta wayar tarho game da mummunar gobarar, Shugaban ƙaramar hukumar Kaura-Namoda, Comrade Mannir Muazu Haidara, ya tabbatar da faruwar lamarin, inda ya ce yana kan hanyarsa domin duba halin da ake ciki kuma zai bayar da karin bayani daga baya.
.কীওয়ার্ড: Gobara Makarantar Allo Zamfara
এছাড়াও পড়ুন:
‘Yansanda Sun Cafke Mutum 2 Kan Zargin Kashe Ɗan Achaɓa Da Sace Babur Ɗinsa A Bauchi
“Lokacin da aka samu rahoton faruwar lamarin, jami’an ‘yansanda ƙarƙashin jagoranci babban baturen ɗansanda (DPO) sun ziyarci wurin inda suka ɗauki gawar zuwa babban asibitin Darazo, a nan ne likita ya tabbatar da mutuwarsa,” Wakil ya shaida.
Yayin da bincike ya ci gaba da gudana, a ranar 20 ga watan Maris, ‘yansanda suka kama Yau Buba, ɗan shekara 25 mazaunin ƙauyen Minchika da ke Darazo a jihar Gombe tare da Mashin ɗin da aka sace daga hannun ɗan Achaɓan da aka kashe.
Wakil ya ƙara da cewa, a yayin da ake masa tambayoyi, shi Yau Buba ya bayyana da kansa cewa ya sayi Babur ɗin ne a hannun wani mutum mai shekaru 22 a duniya wato Buba Muhammadu, da suke ƙauye ɗaya a kan kuɗi Naira dubu ɗari biyu da hamsin ₦250,000.
Muhammadu shi ma an kamashi a ranar 21 ga watan Maris.
A halin da ake ciki an mayar da kes ɗin zuwa sashin kula da manyan laifuka (SCID) domin zurfafa bincike, “Idan aka kammala bincike kuma za a gurfanar da wadanda ake zargi a gaban kotu,” PPRO ya tabbatar.
Har-ila-yau, rundunar ‘yansandan jihar Bauchi ta sake jaddada aniyarta na dakile ayyukan ta’addanci da wanzar da zaman lafiya da kare rayukan da dukiyar jama’a a fadin jihar.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp