Leadership News Hausa:
2025-03-28@15:06:27 GMT

Shugaba Xi Ya Gana Da Shugaban Pakistan 

Published: 6th, February 2025 GMT

Shugaba Xi Ya Gana Da Shugaban Pakistan 

Shugaba Xi Ya Gana Da Shugaban Pakistan .

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Iran Ta Bada Amsa Ga Wasikar Shugaban Kasar Amurka Ta Gayyatar Kasar Zuwa Tattaunawa Kan Shirinta Na Makamashin Nukliya

Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya bayyana cewa gwamnatin kasar ta Mayarwa Shugaban kasar Amurka Donal Trump amsar wasikarsa ga kasar danagne da shirinta na makashain Nulkiya ta hanyar kasar Omman.

Aragchi ya bayyana haka a jiya Alhamis a lokacinda yake hira da kamfanin dillancin labaran IRNA na kasar Iran.

Ya kuma kara da cewa a cikin wasikar dai gwamnatin JMI bayyanawa shugaban kan cewa tana ganin bazata iya shiga tattaunawa gaba da gaba da Jami’an gwamnatin kasar Amurka dangane da shirinta na makamashin Nukliya ba, saboda halayen gwamnatocin Amurka a baya dangane da shirin.

Daga ciki Iran ta dauke shekaru biyu cutar tana tattauna batun wannan shirin da manya-manyan kasashen duniya daga ciki har da kasar Amurka,  aka cimma yarjeniya a shekara ta 2015, kuma har an fara aiwatar da yarjeniyar ta JCPOA, amma gwamnatin Amurka ta lokacinda wanda shugaba mai ci yake jagoranta ta fice daga cikin yarjeniyar ba tare da wani dalili ba, sannan ta dorawa Iran sabbin takunkuman tattalin arziki mafi muni a tarihin kasar da nufin tilasta mata da sake wata tattaunawa  da ita. Waya ya sani mai yuwa da sake saba alkawalin da aka cimma da ita a wannan karon ma, bayan wancan?. Amma ta kasa samun nasara har ta sauka.

Banda haka a lokacinda wannan gwamnatin ta zo kan karagar shugabancin Amurka ta fara kara dorawa JMI wasu karin takunkuman tattalin arziki kafin ma ta gayyana kasar zuwa tattaunawa.

Wannan ya nuna cewa ba tattaunawa take bukata ba, sai dai tursasawa. Wanda kasar Iran baza ta taba amincewa da haka ba.

Sannan idan Amurka ta na son shiga tattaunawa da Iran kan shirinta na makamashin Nukliya to a halin yanzu ma tana tattaunawa da kasashen turai uku kan shirin nata. Sai ta shigo.

 

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Tinubu zai sake zama shugaban ƙasa a 2027 — Akpabio
  • Iran Ta Bada Amsa Ga Wasikar Shugaban Kasar Amurka Ta Gayyatar Kasar Zuwa Tattaunawa Kan Shirinta Na Makamashin Nukliya
  • Majalisa ta janye ƙudirin tuɓe wa matakaimakin shugaban ƙasa da gwamnoni rigar alfarma
  • Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Faransa
  • Majalisar Wakilai ta janye ƙudirin tuɓe wa matakaimakin shugaban ƙasa da gwamnoni rigar alfarma
  • Majalisar Wakilai ta janye ƙudirin da ke neman tuɓe wa matakaimakin shugaban ƙasa da gwamnoni rigar alfarma
  • Tinubu Ya Karɓi Baƙuncin Shugaban Ghana Mahama A Abuja
  • An kama mataimakin shugaban Sudan ta Kudu
  • Nijar : An nada Janar Tiani, a mukamin shugaban rikon kwarya
  • Wang Yi Ya Gana Da Mataimakin Shugaban Kwamitin Kasa Na Amurka Mai Lura Da Alakar Sin Da Amurka