Radio Nigeria Kaduna Hausa:
2025-03-25@17:53:19 GMT

Sojojin Kenya 100 sun isa Haiti domin yaƙi da ƴandaba

Published: 7th, February 2025 GMT

Sojojin Kenya 100 sun isa Haiti domin yaƙi da ƴandaba

Sama da sojojin Kenya 100 ne suka isa ƙasar Haiti, domin karfafa jami’an tsaron Haiti da kuma aikin dakarun wanzar da zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya, a yaƙin da suke yi da gungun ƴandaba da suka addabi ƙasar.

Sai dai ana nuna damuwa kan yadda har yanzu dakarun suka gaza tabbatar da doka a babban birnin ƙasar, Porto Prince.

An yi ta raɗe-raɗin ayyukan dakarun sun zo ƙarshe, amma kwamandan rundunar, Godfrey Otunge ya ce lamarin ba haka yake ba.

Ya ce lokacin da yake magana da jakadun yana yi ne domin kawar da shakkun da ake yi na aikinsu, ya kuma shaida cewa ƙawancen na nan daram.

উৎস: Radio Nigeria Kaduna Hausa

কীওয়ার্ড: Kenya

এছাড়াও পড়ুন:

An Ɗauko Sojoji Daga Waje Don Horas Da Dakarun Nijeriya 

A yankunan kamar Birnin Gwari a Kaduna, ana samun ci gaba bayan ƙarin matakan tsaro da aka ɗauka.

Gwamnati na fatan wannan horo zai taimaka wajen rage hare-haren ‘yan bindiga, ceto mutanen da ake garkuwa da su, da kuma kawo ƙarshen rashin tsaro a yankunan da ke fama da matsalar.

Ana sa ran wannan shiri zai ƙara inganta ƙoƙarin jami’an tsaro, domin daƙile hare-haren da ake yawan kai wa a yankin Arewa da wasu sassan Nijeriya.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Za mu ɗauko hayar sojojin ƙetare domin horas da dakarun Nijeriya — Badaru
  • An Ɗauko Sojoji Daga Waje Don Horas Da Dakarun Nijeriya 
  • NUJ Ta Bada Tallafin Azumi Ga Iyalan Mambobinta Da Suka Rasu A Jihar Kebbi
  • Fursunoni 12 Sun Tsere Daga Gidan Yari A Jihar Kogi
  • Dakarun Yemen sun kara kai hare-hare goyan bayan Falasdinu
  • Matasa sun daka wawa kan kayan abincin da Seyi Tinubu zai raba a Gombe
  •  Syria: Isra’ila Ta Kai Hari A Kan Sansanin Soja A Yankin Dar’a
  • NDLEA Ta Kama Ƴar Indiya Ɗauke Da Hodar Iblis A Kano
  • Yadda ake noman gurjiya
  • Sudan: Sojoji na ci gaba karbe mahimman gine-gine a birnin Khartoum