An kaddamar da gasar wasannin motsa jiki ta lokacin hunturu ta nahiyar Asiya karo na 9 a yau 7 ga wata da dare, a birnin Harbin dake lardin Heilongjiang na kasar Sin, inda shugaban kasar Sin Xi Jinping ya halarci bikin tare da kaddamar da gasar a hukumance. (Zainab Zhang)

.

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Najeriya ta taɓarɓare bayan mulkin IBB – Obi

Dan takarar shugaban ƙasa a Jam’iyyar Leba (LP) a zaɓen 2023, Peter Obi, ya ce Najeriya ta daɗa taɓarɓarewa fiye da lokacin da tsohon shugaban ƙasa na mulkin soja Ibrahim Badamasi Babangida ya bar mulki a shekarar 1992.

Obi ya bayyana haka ne a lokacin da yake tsokaci kan ƙaddamar da littafin tarihin Babangida da aka daɗe ana jira, mai suna ‘A Journey in Service’.

An ƙwace miliyoyin daloli, gidajen da ke da alaƙa da Emefiele ’Yan sanda sun daƙile satar mutane, sun kama wasu 3 a Borno

Aminiya ta gano cewa, ba a ba wa Obi damar shiga ba cikin zauren taron ƙaddamar da littafin ba, tare da wasu da dama da aka yi zauren taro na Congress Hall a otal din Transcorp Hotel, inda aka gudanar da taron saboda an kulle ƙofofin shiga bayan isowar Shugaba Bola Tinubu.

Obi, a saƙonsa da ya wallafa a shafin sada zumunta na X, ya bayyana cewa irin gudunmawar da IBB ke bayarwa ga tattalin arzikin Najeriya da gagarumin goyon bayansa ga harkokin kasuwanci da bunƙasar kamfanoni masu zaman kansu ba su da iyaka.

Da yake magana a kan abin da ya kira wasu muhimman abubuwa guda biyu na jawabin da IBB ya yi game da zaɓen 1993, ya ce Najeriya ba ta ci gaba ba kamar takwarorinta daga 1992 lokacin da IBB ya bar gwamnati.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Tawagogi Na Isa Lebanon Domin Halartar Jana’izar Sayyed Hassan Nasrallah
  • Kungiyar Wasan Kareti Ta Iran Ta Zama Gwarzo A Asyia
  • Najeriya ta taɓarɓare bayan mulkin IBB – Obi
  • Majalisar Dokokin Jihar Jigawa Ta Kaddamar Da Rangadi A Karamar Hukumar Jahun
  • Gwamna Namadi Ya Kaddamar Da Shirin Da’awah Na Mata A Jihar Jigawa
  • Kasar Sin Ta Kammala Hako Rijiyar Fetur Mafi Zurfi A Yankin Asiya 
  • An Jinjinawa Kwarewar Sin A Bikin Nune-Nunen Ayyukan Gona Na Cote d’Ivoire
  • Jihar Gombe na ƙarfafa haƙƙoƙin yara masu nakasa — Ƙungiyar JONAPWD
  • IRGC Ta Kaddamar Da Sabbin Makamai A Atisayen Da Take Yi A Halin Yanzu
  • Real Madrid ta fitar da Man City a Gasar Zakarun Turai