Leadership News Hausa:
2025-03-26@05:36:19 GMT

Zulum Ya Yi Alƙawarin Gyara Sansanin NYSC Na Borno

Published: 8th, February 2025 GMT

Zulum Ya Yi Alƙawarin Gyara Sansanin NYSC Na Borno

Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum, ya sha alwashin gyara wa da faɗaɗa sansanin horas da matasan maus yi wa ƙsa hidima (NYSC) na dindindin a jihar.

Da yake karɓar babban Daraktan NYSC, Birgediya Janar Yusha’u Ahmed a Maiduguri, Zulum ya ce gwamnatinsa za ta gaggauta gina sansanin dindindin domin karɓar ƙarin ‘yan bautar ƙasa.

Ya kuma yaba da gudunmawar da likitoci da malaman kimiyya ke bayarwa a makarantu.

Sin Ta Yi Bikin Tunawa Da Wadanda Aka Hallaka Yayin Kisan Kiyashin Birnin Nanjing Tinubu Ya Amince Da Naira Biliyan 80 Domin Sake Gina Madatsar Ruwa Ta Alau Da Ke Borno

Shugaban NYSC ya gode wa gwamnatin Borno bisa tallafin da take bai wa ‘yan bautar ƙasa, ciki har da alawus na musamman, da abinci, da motocin aiki.

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Gwamna Zulum

এছাড়াও পড়ুন:

NAJERIYA A YAU: Yadda Ake Yi Wa ‘Yan Majalisar Ƙasa Kiranye

More Podcasts Najeriya a Yau Daga Laraba

Mulkin dimokuraɗiyya kamar yadda Hausawa ke cewa ‘yancin ɗan adam.

A lokacin da ta ba ka damar tsayawa don a zaɓe ka kan wani muƙamin, kazalika ta ba ka damar zaɓen wanda kake so ya shugabance ka kuma ya wakilce ka.

Wani abun da dimokuraɗiyyar ta bai wa al’umma dama a kai kuma shi ne na yin kiranye ga wakilan da suka zaɓa musamman idan waɗannan wakilan basa biya musu buƙatun da suka tura su a kai.

Tuni dai al’ummar Kogi ta Tsakiya suka fara kaɗa ƙuri’un kiranye ga Sanata Natasha da suka aike ga Majalisar Dattawa bisa dalilai nasu na ƙashin kan su.

NAJERIYA A YAU: Yadda watan Ramadana ke tasiri a harkokin kasuwanci DAGA LARABA: Abin da doka ta ce kan dakatar da zaɓaɓɓen Gwamna

Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zai tattauna ne kan matakai da sharuɗan da ake cikawa don yin kiranye ga ‘yan majalisa.

Domin sauke shirin, latsa nan

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • ‘Yan ta’adda Sun Kai Hari Sansanin Sojoji, Sun Kashe Uku A Borno
  • Kantoman Ribas Ya Naɗa Farfesa Lucky Worika A Matsayin Sakataren Gwamnati
  • Alamar Deepseek” Ta Bude Kofar Gyara Na Kara Kunno Kai A Harkokin Duniya
  • Ministan Lafiya Ya Yi Alƙawarin Inganta Tallafi Ga Likitoci A Hajjin 2025
  • SDP: Ba Mu Yi Wa Kowa Alƙawarin Takarar Shugaban Ƙasa Ba
  • NAJERIYA A YAU: Yadda Ake Yi Wa ‘Yan Majalisar Ƙasa Kiranye
  •  Syria: Isra’ila Ta Kai Hari A Kan Sansanin Soja A Yankin Dar’a
  • Za mu farfaɗo da Madatsar Ruwa ta Biu — Zulum
  • Ɗan sa-kai ya kashe matasa biyu a Borno
  • Mutumin da girgizar ƙasa ta razana ya shekara 2 yana zaune a cikin kogo