Leadership News Hausa:
2025-03-24@00:56:20 GMT

Kaico: Ɗansanda Ya Kashe Kansa  A Neja

Published: 9th, February 2025 GMT

Kaico: Ɗansanda Ya Kashe Kansa  A Neja

Wani babban jami’in Ƴansanda, ASP Shafi’u Bawa, na rundunar 61 Police Mobile Force (PMF), an tsinci gawarsa a dakinsa a garin Kontagora, Jihar Neja, a ranar Asabar, bayan da ake zargin ya kashe kansa.

Majiyoyi sun tabbatar da cewa an gano gawar ASP Bawa rataye a saman silin ɗin ɗakinsa. Mahaifinsa, Malam Usman Bawa, ne ya fara gano lamarin kafin ya kai rahoto ofishin ‘yansanda na Kontagora.

Matsalar ‘Yan sandan Amurka Ta Nuna Karfin Tuwo Na Kara Tsananta Abin Fashewa Ya Hallaka Mutum Guda, Ya Jikkata 6 A Neja

Kakakin rundunar ‘yansandan jihar, SP Wasiu Abiodun, ya tabbatar da afkuwar lamarin, yana mai cewa: “A ranar 8/2/2025 da misalin ƙarfe 2 na rana, an samu rahoton cewa ASP Shafi’u Bawa na 61 PMF Kontagora ya kashe kansa ta hanyar rataya, ba tare da sanin dalilin da ya kai shi hakan ba.”

Ya ƙara da cewa an ɗauki gawarsa, aka miƙa wa iyalansa domin binne shi, sannan bincike ana ci gaba da bincike don gano musabbabin lamarin.

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Gombe Za Ta Kashe Naira Biliyan 1.1 Don Samar Da Fitilun Hanya Masu Aiki Da Hasken Rana

Ya sanar cewa karamar hukumar ta kuduri aniyar daukar tsauraran matakai don dakile wannan barazana ta hanyar tura jami’an GOSTEC da Operation Hattara don inganta tsaro.

 

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Gobara ta tashi a gidan mai sakamakon fashewar tanka a Neja
  • Gombe Za Ta Kashe Naira Biliyan 1.1 Don Samar Da Fitilun Hanya Masu Aiki Da Hasken Rana
  • ’Yan bindiga sun kashe jami’an tsaro 10, sun jikkata 14 a Zamfara
  • Matasa sun kashe yaron da suka yi garkuwa da shi a Bauchi
  • An Kashe Askarawa 6 da ‘Yan Sa-kai 4 A Zamfara 
  • Ɗan sa-kai ya kashe matasa biyu a Borno
  • Isra’ila ta kashe wani mamba na ofishin siyasa na Hamas
  • Karin Sinawa Suna Son Kashe Kudi
  • Matasa 4 Sun Yi Garkuwa Da Yaro, Sun Kashe Shi A Bauchi
  • Bam ya kashe mutum 4 da jikkata wasu a Borno