Leadership News Hausa:
2025-02-21@14:55:09 GMT

Jami’ar Bayero Ta Shirya Bikin Yaye Ɗalibai Karo Na 39

Published: 11th, February 2025 GMT

Jami’ar Bayero Ta Shirya Bikin Yaye Ɗalibai Karo Na 39

Jami’ar Bayero Ta Shirya Bikin Yaye Ɗalibai Karo Na 39.

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Bayero

এছাড়াও পড়ুন:

Ɗaliba ta rasu yayin da gini ya rufta a GGTC Potiskum

Wani ginin ajujuwa a Kwalejin ’Yan Mata ta Kimiyya da Fasaha (GGTC) Potiskum ya rufta, inda daliba ɗaya ta rasu kuma wasu da dama suka jikkata.

Majiyoyi sun bayyana cewa lamarin ya faru ne yayin da ɗalibai ke tsaka da karatu.

An rufe Jami’ar Kogi saboda zanga-zangar ɗalibai EFCC ta gargaɗi ciyamomi kan amfani da kuɗaɗen jama’a a Gombe

Gini ya faɗa kansu ne ba zato ba tsammani, lamarin ya haddasa mummunan tashin hankali tare da jefa ɗalibai da dama cikin baraguzan gini.

Bayan aukuwar lamarin, an yi gaggawar ceto ɗaliban, inda aka garzaya da su zuwa Asibitin Ƙwararru na Potiskum domin ba su kulawa.

Duk da an samu nasarar ceto da dama daga cikinsu, wata ɗaliba ta rasa ranta sakamakon raunukan da ta samu.

Tuni Kwamishinan Ilimi a matakin Farko da Sakandare, Farfesa Abba Idris Adam, tare da Sakataren Zartarwa na Hukumar Kimiyya da Fasaha ta Jihar Yobe, Dokta Dauda Atiyaye, suka ziyarci wajen da lamarin ya faru, da kuma asibitin da ake kula da ɗaliban da suka jikkata.

Har yanzu ba a bayyana abin da ya yi sanadin rushewar ginin ba.

Amma hukumomi na ci gaba da bincike don gano haƙiƙanin dalilin aukuwar iftila’in.

Garin Potiskum na da nisan kilomita 100 daga Damaturu, Babban Birnin Jihar Yobe.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Jami’an Diblomasiyya Daga Kungiyar G20 Da Dama Sun Isa Afrika Ta Kudu
  • Babban Jami’i A Kungiyar JIhadul-Islami Ya Ce: Gudumawar Marigayi Sayyid Hasan Nasrullahi Ba Zai Fadu Ba
  • Ɗaliba ta rasu yayin da gini ya rufta a GGTC Potiskum
  • An rufe Jami’ar Kogi saboda zanga-zangar ɗalibai
  • An Jinjinawa Kwarewar Sin A Bikin Nune-Nunen Ayyukan Gona Na Cote d’Ivoire
  • Jami’an tsaron al’umma 6 sun mutu a artabu da ’yan bindiga a Sakkwato
  • Jami’in tsaron al’umma 6 sun mutu a artabu da ’yan bindiga a Sakkwato
  • Gidauniyar Tunawa Da Sir Ahmadu Bello Za Ta Gudanar Da Taronta Karo Na 11 A Bauchi.
  • ASUU Reshen Jami’ar KASU Ta Tsunduma Yajin Aikin Sai Baba-ta-gani
  • Ma’aikatar sharia ta kasar Iran Ta bada sanarwan Kama Yan Kasar Burtaniya 2 Tare Da Tuhumar Leken Asiri