Kalaman Trump Marasa Kan-gado Game Da Gaza Za Su Kara Tsananta Halin Da Ake Ciki A Gabas Ta tsakiya.

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

 Amurka: Turmp Yana Son Yin Yarjejeniya Ne Da Iran Ba Yaki Ba!

A wata hira da tashar talabijin din, manzon musamman na Amurka a yankin gabas ta tsakiya Steve Witkoff ya rubuta a shafinsa na; X cewa; Sakon da Trump ya aike wa  Tehran ba ta nufin yin barazana.

Manzon na Amurka ya riya cewa;wasikar ta kunshi cewa; Ni shugaban kasa ne mai son zaman lafiya , abinda  nake son bayyanawa kenan, don haka babu bukatar a yi magar yaki. Wajibi ne mu zauna mu tattauna.”

Wittkoff ya kuma ce; Da akwai hanyoyi na bayan fage da ake tatatunawa da Iran.

Har ila yau ya kara da cewa; Abinda Trump yake so shi ne warware sabanin da ake da shi.

Shafin watsa labaru na Axos ya bayyana cewa; Waskiyar da Trump din ya aiko wa Iran ta kunshi ayyana wa’adin watanni biyu na cimma  sabuwar yarjejeniya Nukiliya.

Wannan sabon matsayin na Amurka dai ya zo ne,bayan da mahukunta a jamhuriyar musulunci ta Iran suka bayyana cewa; Amurkan ba za ta sami wani abu daga Iran ba ta hanyar barazana.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Wakilin Sin Ya Yi Bayani Game Da Tunanin Sin Kan Kare Hakkin Dan Adam Da Kin Amincewa Da Siyasantar Da Hakkin Dan Adam
  •  Haaretz: Sojojin Isra’ila Suna Kan Shirya Kai Wa Gaza Hari Ta Kasa
  •  Amurka: Turmp Yana Son Yin Yarjejeniya Ne Da Iran Ba Yaki Ba!
  • Trump Ya Bayyana Dalilin Rufe Gidan Rediyon Muryar Amurka
  • Gwamnatin Bauchi Ta Ɗage Hawan Daushe Na Sallar Bana
  • Gobara Ta Kashe Yaro A Sansanin ‘Yan Gudun Hijira A Maiduguri
  • Gwamnatin Yobe na ciyar da almajirai a Tsangayu 85 kullum
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Shugaban Miyetti Allah A Filato
  • Sin Ta Mika Tallafin Wasu Jirage Marasa Matuka Na Inganta Noma Ga Kasar Zambia
  • Sojojin HKI Sun Kara Kisan Karin Falasdinawa 71 A Zirin Gaza