Leadership News Hausa:
2025-02-20@08:49:04 GMT

An kwato Murafun Kwalabati 125 Da Aka Sace A Abuja

Published: 16th, February 2025 GMT

An kwato Murafun Kwalabati 125 Da Aka Sace A Abuja

“Jami’anmu na kara zage damtse wajen ganowa tare da wargaza ma’ajiya da wuraren ajiya ba bisa ka’ida ba inda ‘yan fashin suka rika tara kayayyakin da aka sace. Dole ne FCT ta kubuta daga hannun wadannan miyagun abubuwa.”

Aikin dai ya biyo bayan nasarar da aka samu a makon da ya gabata inda rundunar tare da hadin gwiwar rundunar hadin gwiwa da ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike ya kafa, suka kama tare da kwato kayayyakin more rayuwa da aka lalata.

Disu ya yaba wa mazauna yankin bisa ci gaba da ba su goyon baya, ya kuma bukace su da su kasance cikin taka tsan-tsan, yana mai jaddada cewa kare kadarorin jama’a wani nauyi ne da ya rataya a wuyansu.

Umurnin ya kuma karfafa wa mazauna yankin da su kai rahoton duk wani abu da ake zargi ta hanyar amfani da lambobin tuntubar gaggawa.

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Yansanda

এছাড়াও পড়ুন:

An Kaddamar Da Bikin “Tafiya A Kasar Sin Bisa Ga Fina-finan Kasar”

Bisa ga yadda wasu fina-finan kasar Sin ke samun karbuwa a kasuwannin kasa da kasa, ciki har da fim din “Ne Zha 2”, a yau Litinin an kaddamar da bikin “Tafiya a kasar Sin bisa fina-finan kasar” a gidan tarihi na fina-finai na kasar Sin dake nan birnin Beijing, wanda hukumar kula da fina-finai ta kasar Sin da babban rukunin gidajen rediyo da talabijin na kasar Sin (CMG) suka shirya, kuma gidan talabijin na kasa da kasa na kasar Sin (CGTN) da cibiyar shirye-shirye ta tashar fina-finai suka karbi bakuncinsa.

Bikin wanda ya fi mayar da hankali kan gudanar da ayyukan tallata fina-finai da yawon shakatawa ta hanyar nuna fina-finan kasar Sin a ketare, da shirya bikin nune-nunen fina-finan kasar Sin a ketare, da kuma bikin nune-nunen fina-finai na cikin gida da na ketare, yana neman fadakar da masu kallon fina-finai na ketare a kan yanayin kasar Sin, tare kuma da jawo masu yawon shakatawa na ketare su zo kasar Sin don kara fahimtar kasar. (Mai fassara Bilkisu)

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Dubban Falasdinawa Sun Kauracewa Gidajensu A Dai-Dai Lokacinta Sojojin HKI Suke Fafatawa Da Dakarun Falasdinawa
  • Shugaban Kasar Iran Ya Tattauna Da Sarkin Kasar Qatar Kan Muhimmancin Hadin Gwiwa Da Taimakekkeniya Tsakaninsu
  • ’Yan bindiga sun Kashe mutum 2, sun sace manoma 10 a Neja
  • Da Muguwar Rawa, Gwamma Kin Tashi
  • EFCC Ta Cika Hannu Da Mutane 15 Kan Zargin Zamba Ta Intanet A Abuja
  • Saudiyya ta bai wa Kano da Abuja tallafin dabino
  • An Kaddamar Da Bikin “Tafiya A Kasar Sin Bisa Ga Fina-finan Kasar”
  • Kasar Sin Ta Taya Mahmoud Ali Youssouf Murnar Zabarsa Da Aka Yi A Matsayin Sabon Shugaban Hukumar Gudanarwar AU
  • Masu Alaka
  • Mutum biyu sun shiga hannu kan yi wa ’yar shekara 12 fyaɗe a Yobe