Leadership News Hausa:
2025-03-25@20:11:28 GMT

Ƴansanda Sun Kama Saurayin Da Ya Kashe Budurwarsa Ta Facebook A Kwara

Published: 16th, February 2025 GMT

Ƴansanda Sun Kama Saurayin Da Ya Kashe Budurwarsa Ta Facebook A Kwara

Bayan bincike ta hanyar fasaha, an gano inda wayarta take, wanda hakan ya kai ga kama Abdulrahman Bello. Lokacin da aka kama shi, ya amince da laifin kisan Hafsoh da nufin yin sihirin kudi (oshole/ajoo owo).

A binciken da aka yi a gidansa, an samu:

Wayoyi biyu da takalmin mamaciyar

Hannaye da aka sare daga jikin gawarta roba mai dauke da jininta

Adda, wuka, gatari, da akwatin sihiri

Buhun tsafi da tebur da aka yi amfani da shi wajen aikata kisan

An tura Abdulrahman zuwa sashen binciken manyan laifuka (SCID) Ilorin, domin zurfafa bincike da gurfanar da shi a gaban kotu.

Mai martaba Sarkin Ilorin, Alhaji Ibrahim Sulu-Gambari, ya bayyana takaici kan wannan ɗanyen aiki, yana mai cewa “abin baƙin ciki ne, kuma yana da ban tsoro”.

Ya buƙaci iyaye su ƙara sa ido kan ‘ya’yansu, tare da kula da irin mutanen da suke mu’amala da su.

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Ƴansanda

এছাড়াও পড়ুন:

An Kashe Askarawa 6 da ‘Yan Sa-kai 4 A Zamfara 

Gwamnatin Jihar Zamfara ta bayyana alhini tare da yin addu’a ga waɗanda suka rasu, tana fatan samun zaman lafiya mai ɗorewa a jihar da ƙasar baki-ɗaya.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Hamas : Isra’ila ta yi amfani da sulhu wajen tattara bayanai kan shugabannin Hamas domin kashe su
  • An kama jarkokin manja maƙare da alburusai a Abuja
  • ‘Yansanda Sun Cafke Mutum 2 Kan Zargin Kashe Ɗan Achaɓa Da Sace Babur Ɗinsa A Bauchi 
  • NDLEA Ta Kama Ƴar Indiya Ɗauke Da Hodar Iblis A Kano
  • Syria: SOHR ta fallasa jami’an tsaron sabuwar gwamnati na yi tsiraru kisan gilla
  • An Aika Dan Canji Da Dan Walawala Gidan Yari A Kwara
  • An Kashe Askarawa 6 da ‘Yan Sa-kai 4 A Zamfara 
  • Ɗan sa-kai ya kashe matasa biyu a Borno
  • Karin Sinawa Suna Son Kashe Kudi
  • EFCC Ta Cafke Mutum 21 Bisa Zarginsu Da Zambar Intanet A Bauchi