Kakakin Majalisan ya amince da kudirin dan majalisa mai wakiltar mazabar Keana kuma shugaban Kwamitin Majalisar kan Muhalli, Hon. Muhammed Adamu Omadefu, wanda ya bukaci dakatarwar a yayin tantance kwamishinan a zauren Majalisar da ke Lafiya, babban birnin jihar.

 

Hon. Jatau ya ce, Majalisar za ta sake duba batun tantance shi ne kawai idan ya aika da wasikar neman uzuri mai karfi ga Majalisar kan aikata laifi da rashin biyayya da ya yi lokacin da yake Kwamishina.

 

Ya ce, Majalisar ba za ta bari wani jami’in gwamnati ya zubar da darajar Majalisar ba.

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

HOTUNA: Zulum ya karɓi baƙuncin Majalisar Sarakunan Arewa a Borno

Gwamnan Borno, Babagana Umara Zulum, ya karɓi baƙuncin Majalisar Sarakunan gargajiya ta Arewa a wani taronta karo na bakwai da ta gudanar a ranar Talata.

Taron wanda ya gudana a birnin Maiduguri, an yi shi ne domin lalubo hanyoyin ƙarfafa tsaro da haɓaka ci gaban yankin.

 

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Majalisa ta gayyaci Kantoman Ribas, Ibok-Ete Ibas
  • Jigawa Za Ta Zama Cibiyar Binciken Lafiya Nan Ba Da Jimawa Ba – Gwamna Namadi
  •  ‘Yan Hamayyar Tanzaniya Sun Ki Amincewa Da Hana Su Shiga Zabe
  • Minista Ya Gargaɗi Jami’an Gwamnati Kan Rashin Sanin Ilimin Tantance Ingantattun Labarai
  • Hajj 2025: Hukumar Alhazai Ta Shirya Taron Bita Ga Mahajjata a Jihar Kwara
  • Gwamnatin Jigawa Ta Bukaci Jami’an Tsaro Mata Su Rika Sanya Hijabi Yayin Aiki
  • Majalisar Kaduna ta Amince da Kudirin Kula da Lafiyar Kwakwalwa na Jihar
  • HOTUNA: Zulum ya karɓi baƙuncin Majalisar Sarakunan Arewa a Borno
  • Yadda kisan mutum fiye da 50 a Filato ya tayar da ƙura
  • An rantsar da shugabannin ƙananan hukumomi 34 na Katsina