Ƴan Ta’adda Sun Sako Manoma 11, Sun Rike 3 A Borno
Published: 18th, February 2025 GMT
Majiyar ta ce Tar ya sake gargadi cewa idan ba a biya kuɗin fansa ba, matar za a yi mata auren dole, sannan sauran da ke tsare za su fuskanci hukunci mai tsanani.
Har zuwa yanzu, ba a samu wata sanarwa daga dakarun sojin Nijeriya ko hukumomin tsaro a kan wannan lamarin ba.
.কীওয়ার্ড: Boko Haram
এছাড়াও পড়ুন:
Boko Haram Sun Kashe Sojoji 2 Da Wasu A Wani Sabon Hari A Borno
Ndume, ya yaba wa jarumtakar dakarun Nijeriya, amma ya buƙaci ƙarin matakan tsaro.
Ya buƙaci gwamnati ta taimaka wa ƙungiyoyin tsaron al’umma da kayan aiki da makamai na zamani.
Wannan harin na daga cikin jerin hare-haren da ake fama da su a Jihar Borno a cikin ‘yan kwanakin nan.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp