Leadership News Hausa:
2025-02-21@14:35:48 GMT

Da Muguwar Rawa, Gwamma Kin Tashi

Published: 18th, February 2025 GMT

Da Muguwar Rawa, Gwamma Kin Tashi

Abin ban takaicin shi ne duk wannan hauhawar farashi da karin harajin zai haifar a kan talakawa zai kare, domin kuwa farashin kayayyakin da ake kerawa daga irin wadannan ma’adanai na Karafa da Sanholo zai yi tashin gwauron zabo.

A bayyane take cewa kasashen da wannan karin haraji ya shafa ba za su rungume hannuwansu ba su sanya ido Amerika ta ci karenta ba babbaka, babu shakka su ma za su dauki matakan ramuwar gayya, ta hanyar kakaba haraji a kan kayayyakin da Amerika ke fitarwa.

Wannan lamari zai haifar da yakin ta fannin kasuwanci, abin da ba zai amfanawa kowa ba.

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Babu Wani Abin Burgewa A APC, Za Mu Kori Wannan Gwamnati A 2027 – Tambuwal

Tambuwal ya bukaci ‘yan adawa da su hada kai su tsara dabarun tunkarar zaben 2027, yana mai jaddada bukatar bai wa ‘yan Nijeriya mafita mai inganci.

“Babu wani abin burgewa a APC wanda ya wuce amfanin kashin kai. Mu da muke kokarin saka kishin kasar nan wajen yi wa kasa hidima na gaskiya mu hada kai don korar wannan gwamnatin a 2027, domin ta gaza share wa ‘yan Nijeriya hawayensu.”

A halin da ake ciki kuma, jam’iyyar PDP a yankin arewa maso yamma ta sake jaddada aniyarta ta kwato mulki a shekarar 2027, inda ta jaddada muhimmancin hadin kai a tsakin ‘ya’yan jam’iyyar.

Sanarwar da aka fitar a karshen taron, wanda shugaban jam’iyyar PDP na yankin arewa maso yamma, Sanata Bello Hayatu Gwarzo ya karanta, ya kara jaddada aniyar jam’iyyar na dawo da shugabancin Nijeriya.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Ministoci Za Su Fara Gabatar Da Rahoton Ayyuka A Taron Manema Labarai  
  • Babu Wani Abin Burgewa A APC, Za Mu Kori Wannan Gwamnati A 2027 – Tambuwal
  • Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Kara Haraji
  • Hisbah ta rufe gidajen rawa a Katsina
  • Ukraine ce mai laifi a yaƙin da ta ke yi da Rasha — Trump
  • Kungiyar Hamas Ta Yi Watsi Da Karin Shuruddan Gwamnatin ‘Yan Sayoniyya Kan Tsagaita Bude Wuta
  • Gwamnatin Tarayya Ta Bai Wa Jihar Jigawa Kayayyakin Noma Na Sama Da Naira Biliyan 5
  • Majalisa ta tsayar da ranar sauraron ra’ayin jama’a kan ƙudirin Dokar Haraji
  • Yadda Fim Din “Ne Zha 2” Ya Samu Matukar Karbuwa A Duniya Bai Zo Da Mamaki Ba