Leadership News Hausa:
2025-02-22@06:16:36 GMT

Yanzu-yanzu: Gini Ya Rufta Wa Ɗaliban GGTC Potiskum

Published: 20th, February 2025 GMT

Yanzu-yanzu: Gini Ya Rufta Wa Ɗaliban GGTC Potiskum

Yanzu-yanzu: Gini Ya Rufta Wa Ɗaliban GGTC Potiskum.

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

IRGC Ta Kaddamar Da Sabbin Makamai A Atisayen Da Take Yi A Halin Yanzu

Dakarun kare juyin juya halin musulunci na Iran ( IRGC) ta yaye kallabin sabbin makamai a atisayen soja mai yaken “Rasulul-A’azam” da suke ci gaba da yi a halin yanzu.

Daga cikin makaman da aka kaddamar da akwai makamai masu linzami dake cin dogon zango, sai kuma jiragen sama marasa matuki da kuma makaman Atilare.

A jiya Laraba ne dai aka kaddamar da sabbin makamai masu linzamin  wanda ya sami halartar manjo janar Muhammad Bakeri da shi ne babban hafasan hafsoshin sojan kasar Iran.

Shi kuwa janar Ali Kuhistani da shi ne mataimakin kwamandan rundunar ta IRGC a fagen kayan yaki, ya ce; Sabbin makamai sun kunshe da kayan aiki na zamani masu muhimmanci da aka hade su wuri daya.

Wannan dais hi ne karo na 19 da IRGC ke gabatar da atisayen mai yaken; Manzon Allah Mafi Girma”.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • NAJERIYA A YAU: Dalilan Da Ba Za Mu Sauke Farashin Burodi Ba —’Yan kasuwa
  • Ɗaliba ta rasu yayin da gini ya rufta a GGTC Potiskum
  • IRGC Ta Kaddamar Da Sabbin Makamai A Atisayen Da Take Yi A Halin Yanzu