Yanzu-yanzu: Gini Ya Rufta Wa Ɗaliban GGTC Potiskum
Published: 20th, February 2025 GMT
Yanzu-yanzu: Gini Ya Rufta Wa Ɗaliban GGTC Potiskum.
এছাড়াও পড়ুন:
IRGC Ta Kaddamar Da Sabbin Makamai A Atisayen Da Take Yi A Halin Yanzu
Dakarun kare juyin juya halin musulunci na Iran ( IRGC) ta yaye kallabin sabbin makamai a atisayen soja mai yaken “Rasulul-A’azam” da suke ci gaba da yi a halin yanzu.
Daga cikin makaman da aka kaddamar da akwai makamai masu linzami dake cin dogon zango, sai kuma jiragen sama marasa matuki da kuma makaman Atilare.
A jiya Laraba ne dai aka kaddamar da sabbin makamai masu linzamin wanda ya sami halartar manjo janar Muhammad Bakeri da shi ne babban hafasan hafsoshin sojan kasar Iran.
Shi kuwa janar Ali Kuhistani da shi ne mataimakin kwamandan rundunar ta IRGC a fagen kayan yaki, ya ce; Sabbin makamai sun kunshe da kayan aiki na zamani masu muhimmanci da aka hade su wuri daya.
Wannan dais hi ne karo na 19 da IRGC ke gabatar da atisayen mai yaken; Manzon Allah Mafi Girma”.