Leadership News Hausa:
2025-02-22@06:39:14 GMT
An Bude Cibiyar Horar Da Malaman Harshen Sinanci A Ghana
Published: 21st, February 2025 GMT
An Bude Cibiyar Horar Da Malaman Harshen Sinanci A Ghana.
এছাড়াও পড়ুন:
Malaysia: An Bude Kiran Yanke Sayen Kere-kere Kamfanin “Tesla” Na Elon Musk
A kasar Malaysia an bude yin kira da a yanke kere-keren kamfanin Elon Musk saboda goyon bayan da yake nuna wa Donald Trump da siyasarsa ta son korar Falasdinawa daga Gaza.
Mutanen kasar ta Malaysia ne suke amfani da kafofin sadarwa na al’umma wajen yin kira da a yanke mu’amala da motocin da kamfanin na Telsa take kerawa saboda kusancinsa da shugaban kasar Amurka Donlad Trump wanda yake son ya tilastawa Falasdinawa daga Gaza zuwa wasu kasashe na daban.