Leadership News Hausa:
2025-04-16@08:56:15 GMT

Tarihin Shugaban Ƙasar Mali Na Farko Sundiata Keita (2)

Published: 22nd, February 2025 GMT

Tarihin Shugaban Ƙasar Mali Na Farko Sundiata Keita (2)

Mansa Mūsā, ko dai shi jikan ko kuma abokin wasan Sundiata wanda shi ne ya kirkiro Daular Mali yah au kan karagar mulkin ne a shekarar. A karni na 17 (1324),lokacin ne ya tafi aikin Hajjin wanda ya zama abinmagana saboda dalilai masu dama. Aikin Hajjin da ya tafi ne ya sa idon duniya ya bude saboda irin arzikin da Allah ya yi wa kasar ta Mali.

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Tarihi

এছাড়াও পড়ুন:

Gwamnatin Tarayya ta ayyana hutu ranar Juma’a da Litinin

Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 18, da kuma Litinin, 21 ga watan Afrilun 2025 a matsayin ranakun hutun bikin Easter a faɗin ƙasar.

Ministan Harkokin Cikin Gida, Olubunmi Tunji-Ojo ne ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Talata.

Barcelona da PSG sun tsallaka zagayen kusa da na ƙarshe a Gasar Zakarun Turai DAGA LARABA: Dalilan Ɓaraka A Tsakanin Iyayen Riƙo Da Ƴaƴan Riƙo

A jawabin da Babbar Sakatariya a Ma’aikatar Harkokin Cikin Gida , Dokta Magdalene Ajani ta fitar, Ministan ya nemi mabiya addinin Kirista su yi amfani da wannan lokaci wajen yi wa ƙasar addu’o’in zaman lafiya da haɗin kai.

Yayin da yake taya mabiya addinin Kirista murnar wannan lokaci, Mista Tunji yana kuma kira ga al’ummar Nijeriya da su haɗa hannu da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu a ƙoƙarin da take yi na inganta rayuwar al’umma ta hanyar ci gaban ƙasa.

 

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Kotu ta yanke wa tsohon Shugaban Peru ɗaurin shekaru 15
  • Hamas Ta Fadawa Iyalan Yahudawan Da Take Tsare Dasu A Gaza Kan Cewa ‘Ya’yansu Zasu Koma A Cikin Akwatunan Gawaki
  • Gwamnatin Tarayya ta ayyana hutu ranar Juma’a da Litinin
  • UEFA: Barcelona Ta Kai Zagayen Kusa Da Karshe A Karon Farko Cikin Shekaru 9
  • An Yanke Masa Hukuncin Ɗaurin shekaru 2 A Gidan Yari Saboda Yunƙurin Daɓa Wa Mahaifinsa Almakashi A Kano
  • Sabon Shugaban Kasar Gabon Ya Bayyana Shiransa Na Kawo Sauyi Mai Kyau A kasar
  • Sojoji sun kama ’yan bindiga 12 a Nijar
  • Shugaban Kasar Iran Ya Mika Ta’aziyyar Ta Rasuwar Wanda Ya Assasa Hukumar  Makamashin Nukiliya Ta Iran
  • Hajjin 2025: Shirye-shirye Sun Yi Nisa A Jihar Jigawa
  • Amurka ta janye harajin kayan laturoni da ake shiga da su ƙasar