Aminiya:
2025-03-28@19:33:22 GMT

NNPP ta dakatar da Kawu Sumaila da Ali Madakin Gini

Published: 24th, February 2025 GMT

Jam’iyyar NNPP a Kano ta dakatar da Sanata Kawu Sumaila da wasu ƙusoshin jam’iyyar uku kan zargin cin amanarta.

Sauran waɗanda jam’iyyar kan zargin cin amana sun haɗa da Ali Madakin Gini, Sani Abdullahi Rogo da kuma Kabiru Alhassan Rurum.

 

.

উৎস: Aminiya

কীওয়ার্ড: Jihar Kano Kawu Sumaila

এছাড়াও পড়ুন:

Majalisa Ta Yi Watsi Da Kara Akan Akpabio Kan Zargin Neman Yin Lalata Da Natasha

A nan ne rashin jituwa ta ɓarke lokacin zaman, yayin da aka samu saɓani tsakanin Sanata Onyekachi Nwaebonyi da Ezekwesili, a lokacin ne Yakubu ya yi yunƙurin yin magana a gaban Shugaban Kwamitin, Sanata Neda Imasuen, amma rashin fahimta ya kara dagulewa tsakanin sheda, mai wakiltar Akpabio da Ezekwesili inda hakan ya sa aka gaggauta dakatar da zaman.

 

Bayan da aka yi watsi da ƙarar, Yakubu ya bayyana cewa, ya ƙi yin magana a gaban kwamitin ne saboda yana ganin an riga an nuna son rai, ya kuma zargi Shugaban Kwamitin, Sanata Imasuen, da yin maganganu masu nuna hukunci a kafafen watsa labarai kafin zaman.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Tinubu zai sake zama shugaban ƙasa a 2027 — Akpabio
  • An Kama Wanda Ake Zargi Da Kashe Mai PoS A Adamawa
  • Sallah: Hadimin gwamnan Sakkwato ya bai wa magoya bayan APC kyautar N22m
  • Gwamnatin Amurka Tana Shirin Dakatar Da Bada Kudaden Tallafi Don Samar Da Wasu Magunguna
  • Kantoman Ribas ya dakatar da hadiman Fubara
  • Kantoman Ribas Ya Dakatar Da Dukkanin Masu Riƙe Da Muƙaman Siyasa
  • An kama mutum 3 kan zargin sata da ƙone gidan bature a Gombe
  • Kwalara Ta Kashe Mutum 14, Ana Zargin 886 Sun Kamu A Nijeriya – NCDC
  • Majalisa Ta Yi Watsi Da Kara Akan Akpabio Kan Zargin Neman Yin Lalata Da Natasha