Sai dai Bukar ya musanta wannan iƙirari, yana mai cewa ya sanar da shugabansa kuma ya bi duk matakan da suka dace, amma har yanzu ba a bi masa haƙƙinsa ba. Ya ce sau da dama an buƙaci ya kawo bayanan asusun ajiyarsa na banki don duba matsalarsa, amma babu wani canji. Duk da cewa shugaban makarantar ya wanke shi daga zargin guduwa daga aiki, har yanzu ba a mayar masa da albashinsa ba.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Bukar

এছাড়াও পড়ুন:

Tinubu Ya Karɓi Baƙuncin Shugaban Ghana Mahama A Abuja

Ana kuma sa ran tattaunawar za ta kunshi ci gaban yankin a cikin kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS, inda shugabannin biyu suka yi alkawarin ciyar da zaman lafiya da gudanar da mulkin dimokradiyya.

 

A baya, Mahama ya ziyarci shugaba Tinubu jim kadan bayan lashe zaben shugaban kasa a watan Disamba na 2024.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Shugaba Xi Ya Jajantawa Shugaban Myanmar Game Da Girgizar Kasar Da Ta Auku
  • Abubuwan da Za ki Runguma domin Burge Mijinki
  • Tinubu Ya Ba Da Umarnin Kamo Waɗanda Suka Kashe ‘Yan Arewa A Edo
  • Gwamnatin Edo Za Ta Binciki Kisan Matafiya ‘Yan Arewa A Jihar
  • Ɓarayin kekunan ɗinki sun shiga hannu a Borno
  • Kasar Sin Na Adawa Da Kara Yawan Kamfanoninta Cikin Jerin Wadanda Amurka Ta Takaita Fitar Da Kayayyakinsu
  • Hainan: An Bude Dandalin Boao Na Asiya Na Bana 
  • Tinubu Ya Karɓi Baƙuncin Shugaban Ghana Mahama A Abuja
  • Hatsarin Mota Ya Yi Ajalin Mutane 2 A Kano – FRSC
  • NLC a Zamfara sun Bada Wa’adin Kwanaki 14 a Aiwatar da Mafi Karancin Albashi