Sai dai Bukar ya musanta wannan iƙirari, yana mai cewa ya sanar da shugabansa kuma ya bi duk matakan da suka dace, amma har yanzu ba a bi masa haƙƙinsa ba. Ya ce sau da dama an buƙaci ya kawo bayanan asusun ajiyarsa na banki don duba matsalarsa, amma babu wani canji. Duk da cewa shugaban makarantar ya wanke shi daga zargin guduwa daga aiki, har yanzu ba a mayar masa da albashinsa ba.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Bukar

এছাড়াও পড়ুন:

Sin Ta Ki Amincewa Da Takardar Manufofin Zuba Jari Da Amurka Ta Gabatar

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Sojojin Nijeriya Za Su Fara Karɓar N3,000 Kudin Abinci A Rana
  • Mayaƙan Boko Haram sun sace kwale-kwale 8 a Borno
  • Sanata Natasha Za Ta Fuskanci Hukunci Daga Kwamitin Ɗa’a Na Majalisa
  • Sin Ta Jaddada Kudurin Hadin Gwiwa Da Kasa Da Kasa Kan Hakkin Dan Adam
  • Manoman tumatir na tafka asara saboda faɗuwar farashi
  • Ba Ni Da Sha’awar Takarar Shugaban Ƙasa A 2031 – Nuhu Ribadu
  • Gwamna Uba Sani Da NSA Ribadu Ba Abokaina Ba Ne — El-Rufai
  • Sin Ta Ki Amincewa Da Takardar Manufofin Zuba Jari Da Amurka Ta Gabatar
  • Xi Ya Tattauna Da Putin Ta Wayar Tarho