“Mun yi jimamin asarar rai da aka yi, kuma mun yi tattaki zuwa ga iyalan mamacin don jajantawa tare da tabbatar musu da gudanar da cikakken bincike don tabbatar da adalci,” in ji shi.

 

Don haka, ya bukaci jama’a da su kwantar da hankulansu domin Rundunar tana aiki tukuru don zakulo gaskiyar lamarin tare da tabbatar da daukar matakan da suka dace.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Gwamnatin Tarayya Za Ta Duba Ƙarin Farashin Wutar Lantarki

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • A Karon Farko, Malaman Jami’ar Sakkwato Sun Tsunduma Yajin Aiki
  • Gwamnatin Tarayya Za Ta Duba Ƙarin Farashin Wutar Lantarki
  • Sojojin Nijeriya Za Su Fara Karɓar N3,000 Kudin Abinci A Rana
  • Helikwaftan farko ƙirar Najeriya zai fara aiki —NASENI
  • Labarin Bukar, Malamin Da Ya Shafe Watanni 20 Ba Tare Da Albashi Ba A Borno
  • Mutum 10 sun mutu a hanyar Damaturu zuwa Maiduguri
  • Sin Ta Nuna Adawa Da Saka Sunayen Kamfanoni Da Wasu Sinawa Cikin Takunkuman EU A Kan Rasha
  • Amurka Ta Laftawa Iran Wasu Sabbin Takunkumai
  • Gwamna Uba Sani Da NSA Ribadu Ba Abokaina Ba Ne — El-Rufai