Taron lakca karo na 22 na kasar Sin da aka yi jiya Laraba a birnin Alkahiran Masar, ya hada malamai Sinawa da na kasar da jami’ai sama da 200, inda suka tattauna don gane da zurfafa hadin gwiwar Sin da Afrika, wajen daukaka zamanantar da kasashe masu tasowa.

Cibiyar nazarin dangantakar Sin da Afrika da cibiyar Confucius ta jami’ar Suez Canal ta Masar ne suka karbi bakuncin taron mai taken “Zurfafa hadin gwiwar Sin da Afrika domin jagorantar zamanantar da kasashe masu tasowa.

” Taron ya mayar da hankali ne kan karfafa dangantakar Sin da Masar, da fadada musaya tsakanin masana, da bunkasa tallafin ilimi ga kokarin kasashe masu tasowa na zamanantar da kansu.

Tattaunawar ta kuma jaddada batun kara inganta hadin gwiwar Sin da Afrika yayin da ake fama da sauye-sauye a duniya.

Da yake tsokaci, Hassan Rajab, daraktan cibiyar Confucius ta jami’ar Suez Canal, ya nanata raya al’adun bangarori daban daban a matsayi mai muhimmanci ga dangantakar Sin da Afrika, yana mai alakanta ta da shawarar wayewar kan al’ummar duniya da Sin ta gabatar. (Mai fassara: Fa’iza Mustapha)

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Ana Gudanar Da Tarukan Ranar Quds Ta Duniya A Wannan Juma’a

A safiyar yau ne aka fara gudanar da jerin gwano na ranar Qudus ta duniya a duk fadin Jamhuriyar Musulunci ta Iran, inda aka samu halartar jama’a da dama karkashin taken “Muna ci gaba da cika alkawarin da muka dauka.” Mahalarta taron za su yi tattaki ne daga masallatai da manyan filaye a birane da kauyukan kasar zuwa wuraren da ake gudanar da Sallar Juma’a.

A birnin Mashhad da ke gabashin Iran, tun da sanyin safiya ne aka fara gudanar da jerin gwano a wani bangare na bikin na shekara-shekara.

A halin da ake ciki dai jama’a a birnin Tehran sun fara taruwa daga wurare daban-daban a kan titin juyin juya hali domin tunawa da wannan rana. A cewar wakilin Al Mayadeen a Tehran, “Biranen 900 na Iran za su halarci bukukuwan ranar Qudus.”

Jagoran juyin juya halin Musulunci a Iran Sayyed Ali Khamenei ya bayyana cewa tattakin ranar Kudus ta duniya da za a yi a ranar Juma’a da yardar Allah za ta kasance daya daga cikin mafificiyar masifu, mafi daukaka da daraja.

A cikin wani sakon da ya aike ta gidan talabijin a daren jiya Alhamis, jagoran ya bayyana cewa, wannan rana a ko da yaushe wata alama ce ta hadin kai da karfin al’ummar Iran, yana mai bayyana yadda tattakin ke nuni da cewa al’ummar kasar na da tsayin daka da tsayin daka kan muhimman manufofinta na siyasa da na siyasa, da kuma kin yin watsi da kasar Falasdinu.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Sin Da Jamhuriyar Congo Za Su Karfafa Raya Hadin Gwiwar Sin Da Afrika
  • Wadanda Iftila’in Tankar Mai Ya Sha A Jigawa Sun Sami Naira Miliyan 4 Kowannensu
  • Wani Jami’in Leken Asirin HKI Ya Bukaci Kasashen Afirka Su Taimaka Su Karmi Falasdinawan Da Za;a Kora Daga Gaza
  • Sharhi: Taruka Da Gangamin Ranar Quds Ta Duniya 2025
  • Miliyoyin mutane sun gudanar da jerin gwanon ranar Qudus
  • Taron Boao Ya Sake Ba Duniya Damar Ganin Abubuwa Masu Jan Hankali Game Da Sin
  • Kwarewar Kasar Sin Da Ci Gabanta A Fannin Fasaha Na Da Muhimmanci Wajen Inganta Zamanantar Da Afirka
  • Jerin Gwanon Ranar Kudus Na Ci Gaba Da Gudana A Kasashen Duniya
  • Ana Gudanar Da Tarukan Ranar Quds Ta Duniya A Wannan Juma’a
  •  Kasashen Iran Da Katar Sun Jaddada Muhimmancin Shigar Da Dukkanin Bangarorin  Al’ummar Kasar A Cikin  Sha’anin Kasar