Leadership News Hausa:
2025-02-28@20:37:25 GMT

Babu Wani Dan Arewa Mai Hankali Da Zai Yi Wa APC Kamfen A 2027 – PDP

Published: 28th, February 2025 GMT

Babu Wani Dan Arewa Mai Hankali Da Zai Yi Wa APC Kamfen A 2027 – PDP

“PDP jam’iyyar siyasa ce, kuma muddin kuka ci gaba da kai mata hari, ba za ku samu ci gaba ba. Ba za ku iya daukar nauyin ‘yan baranda na siyasa da farfaganda don lalata mana kima ba don kawai burge Shugaba Bola Tinubu saboda ajandar ku ta 2027.

“Ba wani dan Arewa mai hakali da zai yi wa APC yakin neman zabe a Arewa.

Kasancewar wasu ’yan siyasa suna yi wa jam’iyyar shigo ba zurfi ne domin su sami abun sawa a bakin salati ne kadai amma ba wai za su zabe ta a 2027 bane.

“Bai kamata Uba Sani ya bar wasu ‘yan siyasa suna yaudararsa, wadanda ba za su iya amfanar da siyarsa da komai ba.

“Saboda haka, ‘ya’yan jam’iyyarmu da aka zaba a PDP ba su kwanta barci ba. Suna aiki tukuru a mazabarsu fiye da na APC.

“Ba za ku iya yin amfani da nasararmu ta siyasa ta hanyar tallafa wa masu yada farfaganda don bata zababbun ‘yan majalisarmu ko ta hanyar sauya sheka a zai yi tasiri ba,” in ji Dingyadi.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Arewa

এছাড়াও পড়ুন:

Kotu ta yanke wa matashi ɗaurin wata 6 kan satar kaza

Wata kotun majistare da ke zamanta a Ago Iwoye, Jihar Ogun, ta yanke wa wani matashi ɗan shekara 21, Adebanjo Segun, hukuncin ɗaurin watanni shida a gidan yari bisa samunsa da laifin satar kaza.

Jami’in hulɗa da jama’a na Hukumar tsaro ta Civil Defence , Dyke Ogbonnaya ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar a ranar Laraba.

An ce an fara samun matsalar ne a ranar Laraba, 19 ga Fabrairu, 2025, kan Adebanjo mai shekara 21 a lokacin da aka kama shi da laifin satar kaza.

Zulum ya rage adadin tallafin rabon abinci da kashi 90 a Borno An shiga ruɗani bayan Obasa ya koma majalisar Legas da ’yan sanda

Ogbonnaya ya bayyana cewa, “Bayan an yi nazari sosai kan lamarin tare da kammala bincike, an gano cewa wanda ake tuhuma ya aikata irin wannan laifin a wani lokaci a watan Disambar 2024 inda aka yi masa afuwa a matsayin wanda ake zato da ya yi laifin farko.

“Saboda bayyana laifin da ya aikata a baya, an gurfanar da shi a gaban Kotun Majistare ta Ago-Iwoye kan tuhume-tuhumen da ya shafi sashe na 430 na dokokin manyan laifuka na Jihar Ogun, Nijeriya 2006, a ranar 20 ga Fabrairu, 2025.

“Bayan ya amsa laifinsa a gaban Alƙali ​​O.F. Adeduntan, an same shi da laifin kuma  kotun ta yanke masa hukuncin ɗaurin watanni shida a gidan yari.”

Hakazalika, an kuma yanke wa wani Kazeem Tobi mai shekara 20 hukuncin ɗaurin watanni shida a gidan yari bisa samunsa da laifin satar janareta na Elepaƙ wanda kuɗinsa ya kai kusan N120,000 kacal.

An ce an sake gurfanar da Tobi a ranar Talata, 4 ga watan Fabrairu, 2025, kuma bayan da aka yi nazari sosai a kan lamarin, an gurfanar da shi a gaban Kotun Majistare ta Ago-Iwoye kan tuhume-tuhume biyu da suka shafi haɗa baki wajen aikata laifi da kuma mallakar wani abu da ake zargin an sace.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Jama’ar Duniya Sun Soki Matakin Amurka Na Matsawa Kasashe Ta Hanyar Kakaba Haraji 
  • Majalisa Za Ta Binciki INEC Kan Jinkirin Gudanar Da Zaben Cike Gurbi
  • Cibiyar bincike ta nemi a tabbatar da dokar kare haƙƙin mata a Arewa
  • Shin Kwankwasiyya ta kama hanyar wargajewa ne?
  • CICPE Karo Na 5 Zai Mayar Da Hankali Kan Kirkire-Kirkiren Fasahohin Zamani
  • Kotu ta yanke wa matashi ɗaurin wata 6 kan satar kaza
  • Helikwaftan farko ƙirar Najeriya zai fara aiki —NASENI
  • Jam’iyyar APC Ta Sahalewa Shugaba Tinubu Damar Neman Shugabancin Nijeriya A 2027
  • Sanata Natasha na neman diyyar N100bn wurin Akpabio