Leadership News Hausa:
2025-04-01@08:44:02 GMT

Babu Wani Dan Arewa Mai Hankali Da Zai Yi Wa APC Kamfen A 2027 – PDP

Published: 28th, February 2025 GMT

Babu Wani Dan Arewa Mai Hankali Da Zai Yi Wa APC Kamfen A 2027 – PDP

“PDP jam’iyyar siyasa ce, kuma muddin kuka ci gaba da kai mata hari, ba za ku samu ci gaba ba. Ba za ku iya daukar nauyin ‘yan baranda na siyasa da farfaganda don lalata mana kima ba don kawai burge Shugaba Bola Tinubu saboda ajandar ku ta 2027.

“Ba wani dan Arewa mai hakali da zai yi wa APC yakin neman zabe a Arewa.

Kasancewar wasu ’yan siyasa suna yi wa jam’iyyar shigo ba zurfi ne domin su sami abun sawa a bakin salati ne kadai amma ba wai za su zabe ta a 2027 bane.

“Bai kamata Uba Sani ya bar wasu ‘yan siyasa suna yaudararsa, wadanda ba za su iya amfanar da siyarsa da komai ba.

“Saboda haka, ‘ya’yan jam’iyyarmu da aka zaba a PDP ba su kwanta barci ba. Suna aiki tukuru a mazabarsu fiye da na APC.

“Ba za ku iya yin amfani da nasararmu ta siyasa ta hanyar tallafa wa masu yada farfaganda don bata zababbun ‘yan majalisarmu ko ta hanyar sauya sheka a zai yi tasiri ba,” in ji Dingyadi.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Arewa

এছাড়াও পড়ুন:

Jagora : A yau, duniyar musulmi tana bukatar hadin kai

Jagoran juyin juya halin musulinci na Iran,Ayatullah Sayyid Ali Khamenei, ya bayyana cewa yau duniyar musulmi tana bukatar hadin kai fiye da ko wane lokaci.

A yayin ganawarsa da jami’an tsare-tsare da jakadun kasashen musulmi yau Litinin ranar karamar sallah a Iran, Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran ya mayar da hankali kan abubuwan da ke faruwa a yankin inda ya ce a yau wani bangare na duniyar musulmi ya samu munanan rauni.

‘’ Falasdinu ta ji rauni, Lebanon ma ta ji rauni,  inji shi. Laifukan da aka aikata a wannan yanki ba a taba ganin irinsa ba, an kashe yara kusan 20,000.”

Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bukaci a hankali tare da daukar nauyin da ya rataya a kan wannan lamari.

“A yau, hakika duniyar musulmi tana bukatar hadin kai inji jagoran.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • BUK ta ƙaddamar da Sabuwar Manhajar Duba Sakamako Jarabawa
  • Gwamna Abba Ya Nemi A Bayyana Fuskokin Waɗanda Suka Kashe ‘Yan Arewa A Edo
  • Kisan ‘Yan Arewa: Gwamnan Edo Ya Kai Ziyarar Jaje Kano
  • Jagora : A yau, duniyar musulmi tana bukatar hadin kai
  • Faransa : An haramta wa Marie Le Pen, takara har tsawon shekaru 5
  • Muna jiran ganin hukuncin da za a ɗauka kan kashe ’yan Arewa a Edo — Sarkin Musulmi
  • Ofishin Siyasa Na Kwamitin Tsakiyar Jks Ya Kira Taron Nazarin Ayyukan Kiyaye Muhallin Halittu Da Sauransu
  • An Fara Yakin Neman Zabe A Kasar Gabon
  • Babu tsamin dangantaka tsakaninmu da Gwamnan Sakkwato — Sarkin Musulmi
  • Kisan ‘Yan Arewa 16 A Jihar Edo: Gidauniyar Sir Ahmadu Bello Ta Nemi Adalci