Radio Nigeria Kaduna Hausa:
2025-02-28@23:52:26 GMT

Gobe Asabar 1 Ga Watan Ramadan 1446

Published: 28th, February 2025 GMT

Gobe Asabar 1 Ga Watan Ramadan 1446

Fadar mai alfarma sarkin Musulmi, ta sanar da ganin jinjirin watan Ramadan da maraicen Juma’ar nan a Sakkwato.

 

Cikin wata sanarwa da Mai Alfarma Sarkin Musulmin, Sa’ad Abubakar lll ya karanta a fadarsa, ya ce an ga watan a sassan ƙasar daban-daban.

 

Don haka ne ya ayyana ranar Asabar 1 ga watan Maris a matsayin 1 ga watan Ramadan 1446.

Nasiru Malami/Sakkwato

উৎস: Radio Nigeria Kaduna Hausa

কীওয়ার্ড: Ramadan

এছাড়াও পড়ুন:

A Karon Farko, Malaman Jami’ar Sakkwato Sun Tsunduma Yajin Aiki

Kazalika sun yi ƙorafi tare da nuna rashin gamsuwa da yadda gwamnati da majalisar gudanarwar Jami’ar ke tafiyar da al’amuran da suka shafi ci gabanta.

 

Ƙungiyar malaman ta ce ta kafa wani kwamiti da zai tilasta tare da tabbatar da an bi umarnin yajin aikin da tsayawar harkoki a Jami’ar har sai an cimma matsaya.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • An ga watan Ramadan a Najeriya — Sarkin Musulmi
  • An ga watan Ramadan a Najeriya —Sarkin Musulmi
  • An ga jinjirin watan Ramadan a Saudiyya 
  • Maraba Da Watan Ramadan
  • A Karon Farko, Malaman Jami’ar Sakkwato Sun Tsunduma Yajin Aiki
  • Malaman Jami’ar Sakkwato sun tsunduma yajin aiki
  • Sarkin Musulmi ya ba da umarnin dubin watan Ramadan
  • Jum’ar Nan Ce Duban Farin Na Watan Ramadan – Mai Alfarma Sarkin Musulmi
  • Jami’an Diblomasiyyar Kasashen Rasha Da Amurka Zasu Sake Haduwa A Birnin Istambul A Gobe