HausaTv:
2025-04-21@11:30:47 GMT

Rasha Za Ta Bunkasa Kai Wa  Nahiyar Afirka Alkama

Published: 1st, March 2025 GMT

Hukumar abinci ta duniya ( FAO) ta sanar da cewa bisa la’akari da yadda adadin mutanen Afirka yake karuwa da kaso 2.3% a kowace shekara, hakan yana nufin cewa amfani da alkama zai karu.

Bugu da kari hukumar abincin ta duniya ta ce da akwai wasu dalilan da za su sa Rashan ta kara yawan kai alkamar zuwa nahiyar Afirka da su ne fari da ake fama da shi Arewacin Afirka da kuma ambaliyar ruwan sama a yankin Sahel.

উৎস: HausaTv

এছাড়াও পড়ুন:

Fafaroma Frasncis ya rasu yana da shekaru 88

Allah Ya yi wa Shugaban mabiya ɗarikar Katolika na duniya, Fafaroma Frasncis, rasuwa yana da shekaru 88.

Fadar Vatican ce ta sanar da rasuwar Fafaroma Francis a safiyar Litinin a yayin da al’ummar Kirista na duniya ke bikin Ista.

Ya mutu ne washegari da ya fito bainar jama’a a Dandalin St Peter’s,  domin taya Kiristoci murnar zagayowar ranar Ista.

A watan da ya gabata ne aka sallame daga asibiti bayan ya yi jinya na tsawon makonni biyar.

Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron shi ne na farko wajen mika sakon ta’aziyya a cikin shugabannin duniya.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Fafaroma Frasncis ya rasu yana da shekaru 88
  • New York Times : Amurka na son rage ofisoshin jakadncinta a Afirka
  • Iran Ta Yi Watsi Da Barazanar HKI
  • Karamar Hukumar Birnin Kudu Ta Bada Tallafin Kudi Ga Manoman Alkama
  • Kasar Rasha Ta Sanar Da Tsagaita Bude Wuta Da Ukraine Na Tsawon Kwanaki Bikin Ester
  • Putin ya umarci tsagaita wuta a Ukraine albarkacin bikin Ista
  • Sarakuna Suna Bada Gudunmuwa Wajen Samarda Lafiya Da Hadin Kan Kasa– Kungiyar Sarakunan Afirka
  • Kwararru Sun Yi Musayar Ra’ayoyi Dangane Da Wayewar Kan Sin Da Afirka 
  • China Ta Musanta Zargin Ukraine Na Tallafawa Rasha Da Makamai
  • Amurka Na Shirin Rufe Ofisoshin Jakadancinta Kimani 30 A Duniya