Leadership News Hausa:
2025-03-31@23:03:12 GMT

Gobara Ta Sake Ƙona Kasuwar Kara A Sokoto

Published: 1st, March 2025 GMT

Gobara Ta Sake Ƙona Kasuwar Kara A Sokoto

Wata gobara ta sake tashi a fitacciyar Kasuwar Kara da ke Sokoto, wacce aka fi sani da sayar da hatsi da kayan abinci, inda ta cinye gaba ɗaya kasuwar tare da mayar da shaguna da wuraren ajiyar kaya toka.

Gobarar ta fara ci ne da safiyar Asabar, inda jami’an kwana-kwana suka yi ƙoƙarin shawo kanta amma ta gagara.

Har yanzu ba a gano musabbabin tashin gobarar ba.

Turji Ya Ƙaƙaba Wa Ƙauyen Mataimakin Gwamnan Sokoto Da Wasu Biyan Harajin Miliyan 22 Gwamnatin Sokoto Za Ta Kashe Naira Miliyan 998 A Cibiyoyin Ciyarwa Na Ramadan

A halin yanzu, masu shaguna da gidaje da ke kusa da kasuwar na kwashe kayansu saboda tsoron sake ɓarkewar wutar. Hukumar kasuwar ba ta samu damar yin jawabi ba domin suna ƙoƙarin hana mutane yin amfani da iftila’in don yin sata.

A baya-bayan nan, wani ɓangaren kasuwar da ake amfani da shi wajen niƙa ya kone ƙurmus, inda gwamnatin jihar ta alkawarta tallafa wa waɗanda gobarar ta shafa.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Gobara

এছাড়াও পড়ুন:

Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci: Kasashen Yamma Sune Yan Ta’adda Na Gasliya A Yankin

Watan Ramadan mai alfarma na wannan shekara ya zo ni’imomi masu Yawa wanda matasa da sauran mutanen kasa sun amfani da ayyukan ibada wadanda suka hada da karatun Alkur’ani mai girma, mun yi addu’o’I mun kuma yi magana da All..mun roke shi a cikin watan. Da fatan All..ya karbi ayyukammu.

Amma a wani bangare a cikin wannan Ramadan, duk tare da jin dadin da muka samu, amma watan yana tattare da dacinsa, kissan mutanen Falasdinu, tare da goyon bayan Amurka.

Kasashen yamma suna tuhumar Iran tana amfani da sojojin wadanda suke wakiltantan a abinda yake faruwa a yankin. Amma gaskiyar al-amarin sune suke da wakili a wannan yakin, kuma itace HKI, wacce taek wakiltansu a ayyukan ta’addanci da take yi a kasashen Falasdinu, Siriya da sauransu.

Idan Falasdinawa sun tashi suna kare kasarsu sai su ce ai yan ta’adda, alhali sune yan ta’adda na gaskiya.

Ayyukan HKI a yankin sun hada da kashe masana a cikin gaza, Iraki , Lebanon iran da sauransu suna kashesu.

Muna ganin yadda matasa a kasashen yamma suke fitowa kan tunia suna nuna rashin amincewarsu da abinda kasashen yamma tare da amfani da HKI suke yi a Gaza, wannan ya nuna basu san abinda yake faruwa tun da dadewa da sun san fiye da haka da zasu kara tashin kan gwamnatocinsu.

Idan sun yi kokarin tada fitana a cikin gida mutanen kasar iran da kansu zasu bada amsa a kan irin wadannan fitinu.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Kara Kakabawa Saura Haraji—Matakin Farfado Da Masana’antun Amurka Ko Girbar Abin Da Take Shukawa?
  • Jakadan Kasar Sin Ya Bukaci Hadin Gwiwar Inganta Amfani Da AI Don Amfanar Da Kowa
  • An Fara Yakin Neman Zabe A Kasar Gabon
  • Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci: Kasashen Yamma Sune Yan Ta’adda Na Gasliya A Yankin
  • Dan shekara 4 ya kira wa mahaifiyarsa ’yan sanda
  • Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Legas, Mutane 10 Sun Kamu
  • Kamfanonin Kasashen Waje Na Da Imani Kan Ingancin Kasuwar Kasar Sin 
  • Abin da ya sa nake jin daɗin yadda Tinubu yake tafiyar da gwamnatinsa — Buhari
  • Rikici ya ɓarke bayan wata mata ta mari ɗan sanda a Saudiyya
  • Sirrin da ke Tattare da Ganyen Mangwaro Ga Lafiyar Ɗan Adam