Leadership News Hausa:
2025-03-02@21:59:50 GMT

Saudiyya Ta Raba Tan Hamsin Na Dabino A Nijeriya

Published: 2nd, March 2025 GMT

Saudiyya Ta Raba Tan Hamsin Na Dabino A Nijeriya

Ya kuma ƙara jidadda matsayar Saudiyya wajen hidimtawa addinin musulunci da bayar da taimako ga mabuƙata.

Banda tallafin dabino, Saudiyya ta kuma ƙudiri aniyar tallafawa mutane da kayan abinci lokacin shan ruwa, wanda za a yi a babban birnin tarayya Abuja.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku.

Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Nijeriya Saudiyya

এছাড়াও পড়ুন:

Yanzu Yanzu – Kotu Ta Soke Zaɓen Ƙananan Hukumomn Ribas

Wannan mataki yana da matuƙar tasiri a siyasar Jihar Ribas, inda jam’iyyar APP ce ta lashe mafi yawan kujeru a zaɓen da aka soke.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Kano Pillars Ta Koma Ta 4 A Teburin Firimiyar Nijeriya
  • An Fara Amfani Da Dandalin Samar Da Bayanai Na Kasar Sin
  • Kamfanoni 10 Sun Zuba Jarin $466m A Jihar Nasarawa
  • Ramadan: Saudiyya ta bai wa Kano da wasu jihohi kyautar dabino katan 1,250
  • Noman Dabino: Jigawa Ta Yi Hadaka Da Saudiyya
  • CBN Ya Umarci Daraktocin Bankuna Su Mayar Da Bashin Da Suka Karba Ko Su Yi Murabus
  • Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Kara Haraji Kan Kayayyakinta 
  • Yanzu Yanzu – Kotu Ta Soke Zaɓen Ƙananan Hukumomn Ribas
  • Kwara ta Raba Littafai Fiye da Dubu 74 Kyauta Ga Dalibai