Saudiyya Ta Raba Tan Hamsin Na Dabino A Nijeriya
Published: 2nd, March 2025 GMT
Ya kuma ƙara jidadda matsayar Saudiyya wajen hidimtawa addinin musulunci da bayar da taimako ga mabuƙata.
Banda tallafin dabino, Saudiyya ta kuma ƙudiri aniyar tallafawa mutane da kayan abinci lokacin shan ruwa, wanda za a yi a babban birnin tarayya Abuja.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku.
এছাড়াও পড়ুন:
Yanzu Yanzu – Kotu Ta Soke Zaɓen Ƙananan Hukumomn Ribas
Wannan mataki yana da matuƙar tasiri a siyasar Jihar Ribas, inda jam’iyyar APP ce ta lashe mafi yawan kujeru a zaɓen da aka soke.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp