Dubban Falasdinawa ne suka halarci masallacin al-aksa a cikin kwanakin Ramadan da suka wace. Inda yawansu yake kaiwa kimani 80,000. Mafi yawansu matasa ne wanda suke sallar asham da isha’I wannan duk tare da bincike mai tsananin da HKI take yi a kan hanyoyin shigar masallacin.

Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran ya bayyana cewa, halartan Falasdinawa sallah a masallacin a cikin wannan watan mai al-farma yana raya al-amuran addini a cikinsa, duk tare da gwamnatin yahudawan suna sanya shingaye masu yawa don hana Falasdinawa raya masallacin.

Sheikh Ikramah Sabri limamin masallacin ya na kwadaitar da Falasdinawan kan halattar sallah a masallzacin don raya shi.

Banda matsayin masallacin a addinin musulunci dai, haduwar falasdinawa a masallacin alamace ta hadin kansu, don fuskantar yahudawan Sahyoniyya wadanda suke mamaye da kasarsu.

উৎস: HausaTv

এছাড়াও পড়ুন:

Tinubu Ya Tabbatar Da Aniyar Gwamnatinsa Ta Kawo Karshen Matsalar Tsaro

”Wannan lokaci ne na bakin ciki, kuma a cikin irin wadannan lokutan ne kuka san wadanda ke kulawa da ku da gaske.”

 

Ribadu ya bayyana cewa Gwamnatin Bola Tinubu ta gaji tashin hankali da ke fama da shi a kasar nan, kuma tana aiki tukuru don gyara abubuwan da suka lalace.

 

Ya ce, “Na zo nan ne don in jajanta muku da sauran mutanen kirki na Benuwai kan asarar rayuka da aka yi da kuma tabbatar muku da cewa muna tare da ku.

 

“Benuwai jiha ce mai matukar muhimmanci a Nijeriya. Ta kasance daya daga cikin jihar da ake samar da abinci a kasa, ita ce ta farko wurin samar da abinci, kuma muna alfahari da hakan.

 

“Za mu magance wannan matsalar. Ka ku kadai ku ce jin zafin ba, wannan kalubalen ya shafi mu duka. Lokacin da ibtila’i ta zo, mutanen kirki dole ne su hadu don fuskantar ta.

 

“Sojojinmu da hukumomin tsaro suna yin iya bakin kokarinsu, amma irin wannan lamarin yana ci gaba da faruwa ne saboda ba zai yiwu a tura jami’an tsaro zuwa kowane kauye ba.

 

“Kasashe suna fuskantar mawuyacin hali. Rashin tsaro kalubale ne mai wuyan shawowa.

 

“Haifar da tashin hankali abu ne mai sauki, amma warware matsalolin da ke tattare da su ya fi wahala, duk da haka muna yin iya bakin kokarinmu.

 

“A matsayinmu na gwamnatin da ba ta cika shekaru biyu ba, mun riga mun rage yawan tashin hankalin da muka gada.”

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Duniyarmu A Yau: Shiri Kasashen Yamma Na Kashe Dukkan Falasdinwa A Gaza
  • Kudaden Da Ke Hannun Mutane Sun Ragu Zuwa Naira Tiriliyan 5 – Rahoto
  • Darussa Daga Tafsirin Ramadan Daga Masu Bibiya (4)
  • Sharhin Bayan Labarai: Shin Kissan Mutanen Gaza Gaba Daya
  • Tinubu Ya Tabbatar Da Aniyar Gwamnatinsa Ta Kawo Karshen Matsalar Tsaro
  • Kare-Karen Haraji Ba Zai Bunkasa Arzikin Amurka Ba
  • **Gwamnati Za Ta Kwace Gidajen Ma’aikatan Da Suka Yi Ritaya Ba Su Biya Bashin Gidaje Ba
  • Congo Da M23 Sun Cimma Yarjejeniyar Tsagaita Wuta
  • Hajjin 2025: Sahun Farko Zai Tashi Zuwa Kasa Mai Tsarki 9 Ga Watan Mayu
  • Kungiyar BRICK Ta Rattaba Hannu A Kan Yarjeniyar Raya Ayyukan Noma A Duniya