HausaTv:
2025-03-06@15:27:49 GMT

Iran: Fitar Da Falasdinawa Daga Gaza Da Karfi Ci Gaba Ne Da Kisan Kiyashi

Published: 6th, March 2025 GMT

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen Iran Isma’ila Bakai, ya ce, Iran tana kokarin ganin cewa an gudanar da taron kungiyar kasashen musulmi domin tattauna batun barazanar tilasta mutanen Gaza yin hijira.

Haka nan kuma ya ce, wannan tunanin na korar falasdinawa daga Gaza, ba wani abu ba ne sai cigaba da kisan kiyashi, ta hanyar amfani da makamin siyasa.

উৎস: HausaTv

এছাড়াও পড়ুন:

DAGA LARABA: Yadda Zawarawa Suke Ɗanɗana Kuɗa A Watan Ramadana

More Podcasts Najeriya a Yau Daga Laraba

Kowane Musulmi da yadda yakan shiga watan Ramadana – wani kan shiga da shiri, wani kuma da shiririta.

Sai dai wasu watan kan zo musu da ƙalubale – ba don sun shirya mishi ba kuma ba don sun gaza shiryawa ba.

Wani rukunin waɗannan mutane shi ne na zawarawa, wadanda galibi ba su da masu agaza musu.

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Sa Ba Mu Bayar da ‘Ramadan Basket’ Ba DAGA LARABA: Abin Da Ya Sa Wasu Maza Ba Sa Son Haihuwa

Shirin Daga Laraba na wannan makon zai yi nazari ne a kan rayuwar mata zawarawa musamman a watan Ramadana.

Domin sauke shirin, latsa nan

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Wata Kungiya Mai Zaman Kanta Ta Ba Masu Bukata Ta Musamman Su 450 Tallafi a Kano
  • Mutanen Afrika Sun Kori Kasar Faransa Daga Kashensu Ne Saboda Ta Ki Ta Amince Da Yencinsu
  • Hamas Ta Yi Maraba Da Shirin Sake Gina Gaza Da Taron Kasashen Larabawa Ya Gabatar
  • Kungiyar Hamas Ta Ki Amincewa Da Kwance Damarar Kungiyar A Gaza
  • Yemen Ta Gargadi HKI Kan Ci Gaba Da Hana Shigar Kayakin Agaji Zuwa Yankin Gaza
  • MDD Ta Nuna Cikakken Goyon Bayanta Ga Shirin Sake Gina Gaza Da Larabawa Su Ka Gabatar
  • DAGA LARABA: Yadda Zawarawa Suke Ɗanɗana Kuɗa A Watan Ramadana
  • Har Kullum Jama’ar Kasar Sin Suna Adawa Da Nuna Fin Karfi
  • Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Batutuwan Da Suka Shafi Sinadarin Fentanyl