Aminiya:
2025-03-06@15:11:51 GMT

An sako ɗaliban jami’ar da aka yi garkuwa da su a Binuwai

Published: 6th, March 2025 GMT

Daliban da ’yan bindiga suka yi garkuwa da su a Jami’ar Tarayya ta Joseph Sarwuan Tarka da ke Jihar Binuwai sun kubuta.

Daliban sun lubauta ne bayan shafe kwanaki takwas a hannun ’yan ta’addan.

.

উৎস: Aminiya

এছাড়াও পড়ুন:

A Kasar Sudan Ta Kudu  Jami’an Tsaro Sun Killace Gidan Mataimakin Shugaban Kasa

Kamfanin dillancin Labarun “Resuters” ya nakalto cewa jami’an tsaro sun killace gidan mataimakin shugaban kasa da wasu manyan jami’an soja da fararen hula.

Baya ga mataimakin shugaban kasa  Riek Machar da sojoji su ka yi wa daurin talala a cikin gidansa, an kuma  kama mataimakin hafsan hafsoshin sojan kasar Jamar Gabriel Doup Lam, sai kuma ministan man fetur Pout Kang Chol, haka nan kuma iyalansa da masu gadinsa.

Har ila yau a jiya Laraba an ga jami’an tsaro masu yawa sun killace ofishin mataimakin shugaban kasar, sai dai kuma wata majiyar ta ce, an gan shi ya isa wajen aikin nashi da safiyar jiya Laraba.

Wadannan matakan na tsaro dai sun biyo bayan fada mai tsanani da aka yi ne  a tsakanin sojojin gwamnatin da kuma mayakan kabilar Nuwairah wacce mataimakin babban hafsan hafsoshin sojan kasar ya fito daga cikinta.

Gwamnatin shugaba Silva Kir tana tuhumar janar Doup Lam da cewa yana da hannu a tawayen ‘yan kalbilar tashi.

An sami asrar rayuka masu yawa a wannan fadan a tsakanin bangarorin biyu.

Shugaba Silva ya yi alkawalin cewa kasar ba za ta sake komawa cikin yaki ba.

A 2013 ne dai kasar ta Sudan Ta Kudu ta tsunduma cikin yakin basasa wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutanen da sun kai 400,000 da kuma mayar da mutane miliyan 2.5 zama ‘yan gudun hijira.

Jumillar mutanen kasar da sun kai miliyan 11 suna fafutukar samun abinci da kuma ruwan sha mai tsafta. Sai dai daga baya na yi sulhu a tsakanin bangarorin biyu na shugaba Silva Kir da kuma mataimakinsa Riek Machar.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Jami’an NDLEA Sun Kashe Budurwa A Kano, An Damƙe Su 
  • Ɗaliban Jami’ar Binuwe Da Aka Sace Sun Sami Ƴanci
  • A Kasar Sudan Ta Kudu  Jami’an Tsaro Sun Killace Gidan Mataimakin Shugaban Kasa
  • An kama korarren jami’in tsaro da ke sayar wa ’yan ta’adda makamai
  • Trump Ya Yi Barazanar Korar Daliban Da Ke Goyon Bayan Falasdinawa
  • ’Yan sanda sun ceto wani mutum da aka yi garkuwa da shi a Gombe
  • Majalisar Zartarwa Ta Tarayyar Najeriya Ta Amince Da Kirkirar Sabbin Jami’oi 11
  • Ɗan majalisa ya biya wa ɗaliban mazaɓarsa N45m na jarabawar WAEC
  • Jami’an tsaro sun hana jama’a kwasar mai bayan hatsarin tanka a Taraba