Sin Na Maraba Da Jarin Kasa Da Kasa A Fannin Kamfanonin Fasaha
Published: 6th, March 2025 GMT
Gwamnan babban bankin kasar Sin Pan Gongsheng, ya ce Sin na maraba da masu zuba jari na sassan kasa da kasa, da su shigar da jarinsu cikin kamfanonin fasaha na Sin.
Pan Gongsheng, ya bayyana hakan ne yayin ganawarsa da manema labarai a Alhamis din nan, a gefen zaman majalissar wakilan jama’ar kasar Sin na 14 dake gudana, yana mai cewa, a daya hannun kasar Sin na adawa da matakan siyasantarwa, da yin matsin lamba a harkokin da suka shafi zuba jari a kasuwanni, da ma kafa wasu shingaye na rashin adalci a fannonin zuba jari.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppএছাড়াও পড়ুন:
Yayin Da Ake Fuskantar Daminar Bana: Sabbin Hare-hare Na Barazana Ga Shirin Wadata Kasa Da Abinci
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp