Aminiya:
2025-04-07@20:41:53 GMT

NAJERIYA A YAU: Falalar Buɗa-baki Cikin Iyali A Lokacin Azumi

Published: 7th, March 2025 GMT

More Podcasts Najeriya a Yau Daga Laraba

Hadisi ya tabbatar da yadda cin abinci tare yana ƙara danƙon zumunci da ƙaunar juna da albarka a tsakanin al’umma.

Mai yiwuwa wannan ne ya sa akan samu ƙarin kusanci da shaƙuwa a tsakanin duk iyalan da kan zauna su ci abinci.

Ko kafin watan azumi dai, wasu magidantan kan mayar da cin abinci tare da iyalin su al’ada.

NAJERIYA A YAU: Me Ya Sa ’Yan Najeriya Ba Su Ga Ragi A Farashin Man Fetur Ba? DAGA LARABA: Yadda Zawarawa Suke Ɗanɗana Kuɗa A Watan Ramadana

Shin ko mene ne matsayin buɗa-baki tare da iyali a watan Ramadana?

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi duba ne kan irin alfanun da buɗa-baki tare da iyali yake da shi.

Domin sauke shirin, latsa nan

উৎস: Aminiya

কীওয়ার্ড: Buɗa baki iyali Ramadan shan ruwa

এছাড়াও পড়ুন:

Tsohon Gwamnan Oyo Olunloyo ya riga mu gidan gaskiya

Tsohon Gwamna Jihar Oyo, Omololu Olunloyo ya riga mu gidan gaskiya.

Wata sanarwa da iyalansa suka fitar ta ce ya rasu yayin da rage kwanaki tara kacal ya cika shekaru 90 a doron ƙasa.

Finafinan Kannywood da suke tashe da kuma manyan marubutansu An yi wa wata mata ƙarin jini sau 36

Tsohon gwamnan wanda aka haifa a ranar 14 ga watan Afrilun 1935, ya rasu ne da misalin ƙarfe 1:40 na daren ranar 6 ga watan Afrilun 2025.

Bayanai sun ce a bayan nan ya yi ’yar taƙaitacciyar jinya da ke da alaƙa da mutanen da shekarunsu suka ja.

Olunloyo ya riƙe muƙamin Gwamnan Oyo daga ranar 1 ga watan Oktoban 1983 zuwa 31 ga watan Disamban 1983 lokacin da Janar Muhammadu Buhari ya karɓi mulki.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Cin Zali Ba Zai Iya Hana Kasashen Afirka Ci Gaba Ba
  • ACF Ta Bukaci Gwamnatin Najeriya Da Ta Kawo Karshe Tashe-Tashen Hankula Filato
  • NAJERIYA A YAU: Mene ne Tasirin Shirin NYSC Bayan Shekaru 50 Da Kafa Shi?
  • Kicibus: An Gabza Yaki Tsakanin Yan Bijilanti Da ‘Yan Fashi, Sun Kashe Barayi 30 A Zamfara
  • Gwamnatin Najeriya Zata Samar Da Kananan Cibiyoyin Kiwon Lafiya 8,880 A Duka Fadin Kasar
  • Tsohon Gwamnan Oyo Olunloyo ya riga mu gidan gaskiya
  • Kofin Duniya 2026: Kasashen Da Suka Samu Tikitin Shiga Gasar Zuwa Yanzu
  • Sudan: Ana Ci Gaba Da Yin Fada Tsakanin Sojoji Da Rundunar Daukin Gaggawa A Um-Durman
  • Jinkirin Fansho: PTAD Ta Fadi Dalili, Ta Ce Za a Biya Kudaden Wannan Wata
  • Nau’in Abinci Biyar Da Ke Lalata Hanta