Ina yi wa ‘yan’uwana da abokan arzki barka da juma’a da kuma barka da azumi Allah ya karbi ibadunmu kamar su; Badi’a, Habiba, Zulaihat, Nuwaira, Rashida, Munir, Habib, Farhan, Yasmin da dai sauransu, asha ruwa lafiya.
Sako daga Sakeena Tijjani Ahmad Jihar Jigawa:
Ina gaida Kawu sambo, Adda Atine, Yakumbo Ummi, Junaidiyya, Adda Nafi, Adda Jamila, Fatima, Adda Hadiza, Nurain, Fatima Danjuma, Jamila Sa’id, Fiddausi Habib, Zeenat, Fauziyya, Mahmah, Sajida, Kawu Yakubu, Meenah, da fatan sun yi juma’a lafiyya kuma da fatan za su sha ruwa lafiya.
Sako daga Haydar Salisu Jihar Bauchi
Ina gaida yayana Yusuf, Dawud, Bello, Marwan, da, Ummana da Abbana da kuma abokaina Muhammad, Usman, Salisu, da Aisha da fatan sun yi juma’a lafiya.
Sako daga Shukra Ibrahim Jihar Sokoto:
Ina gaida Babana Alh. Ibrahim Mai Turare da Mamana Haj. Bilkisu, sai Rahma, Khadija, Amina, Yahanasu, Saudat, ina fatan za su yi juma’a lafiya.
Sako daga Meerah’s Kitchen:*
Ina gaida Mum da Dad dina sai sisters dina da brothers dina, abokaina da kawaye na, Meenah, Yesmin, Labiba, Abidah, Asma’u(Husna), Ahmad, Umar, Haydar da Zakiyya, sai colleagues dina; Zee-Zee, Princess Aisha, Rahma’s Delight, Grace, Promise, Charity, Gift, Faith, Peace, Unity, Aisha (first daughter), Beauty, Bily, Zunairah, Glory, Fati Seemah, Maryam Sha’aban, Nafisa (Ifan Beauty), Yusra, Fatima Auta, Jidda (Arsu), Nadiya, da dai sauransu da fatan za a sha ruwa lafiya.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppএছাড়াও পড়ুন:
Jam’iyyar Labour Ta Yi Barazanar Dakatar Da Peter Obi Da Gwamna Otti
Jam’iyyar Labour (LP) ta yi barazanar dakatar da Gwamnan Jihar Abia, Alex Otti, da ɗan takarar shugaban kasa na 2023, Peter Obi, idan ba su daina abin da aka kira “aikin da ba a goyon baya” ba. Wannan barazanar ta fito ne bayan taron kwamitin zartarwa na Jam’iyyar (NEC) da aka gudanar a Abuja, inda aka zargi Otti da shirya taron ba bisa ƙa’ida ba da kuma shirin raba jam’iyyar gida biyu.
LP ta kuma nuna damuwa kan shirin Otti na kiran wani taron NEC a ranar 9 ga Afrilu, 2025, wanda aka ce zai kawo cikas ga haɗin kai na jam’iyyar. Haka kuma, jam’iyyar ta gargaɗi Peter Obi game da matakan da za su iya kawo rushewar jam’iyyar, tana mai bayyana cewa duk wani abu da zai kawo matsala zai fuskanci hukunci mai tsanani.
Jam’iyyar Labour Ta Yi Fatali Da Hukuncin Da Kotu Ta Yanke Kan Zababben Gwamnan Abia Jam’iyyar Labour Ta Yi Mummunar Asara, Ƴan Majalisa 5 Sun FiceA wani ɓangaren, jam’iyyar ta sauke Hon. Afam Victor Ogene daga matsayin jagoran kwamitin amintattu na LP a majalisar wakilai, saboda rashin kiyaye manufofin jam’iyyar.
Hon. Ben Etanabene ya maye gurbin Ogene, yayin da jam’iyyar ta tabbatar da ci gaba da samar da shugabanci mai kyau a fannin gwamnati da tsaro.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp