Leadership News Hausa:
2025-03-09@12:03:10 GMT

Girke-girkenmu Na Azumi

Published: 8th, March 2025 GMT

Girke-girkenmu Na Azumi

Ruwan kanwa wani ruwa ne da akeyiwa mai azumi yanada dadi sosai sannan idan mai azumi ya sha bayasa kasala yana warware cikin ko hanji cikin mutum zance, idan mai azumi yasaba da shan ruwan kanwa duk randa baisha ba bazai taba jin dadi ba.

Ya ake ruwan kanwa?

Da farko za ki samu gero sai a surfashi a cire masa dusa sannan a wankeshi a shanyashi yasha iska wato ya bushe sosai sai kidan soyashi yayi kanshi haka sannan ki zuba masa kayan kamshi citta, kanunfari, musuru, saiki bayar a nikamiki shi yayi laushi sosai kamar na kunu kizo ki shanyashi ya bushe sai ki ajiyeshi duk idan zaki dama saiki diba ki zuba a wani dan bokiti haka sai ki damashi da dan ruwan kanwa dama kin dora ruwa a wuta kamar de yadda zakiyi kunu idan ruwa ya tafasa saiki kashe shi kidan barshi yasha iska saboda karyazama kunu saiki zuba sannan ki zuba can suga haka saiki ajiyeshi haka ake shanshi da dumi.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Ramadan

এছাড়াও পড়ুন:

Trump na barazanar kashe mutanen Gaza idan ba a sako yahudawan da ake garkuwa da su ba

Shugaban Amurka Donald Trump ya shaidawa kungiyar gwagwarmayar Palasdinawa ta Hamas cewa zai ba da izinin sake kai sabbin hare-hare a zirin Gaza muddin kungiyar bat a saki sauran Isra’ilawan da ta yi garkuwa da sub a.

Barazanar ta Trump ta zo ne a wata tattaunawa kai tsaye a Doha tsakanin wakilinsa kan al’amuran da suka shafi fursunonin, Adam Boehler, da shugabannin Hamas, a yunkurin cimma sabuwar yarjejeniyar tsagaita wuta da kuma musayar fursunoni a Gaza.

Trump ya ambaci haka ne bayan ganawa da fursunoni shida da aka sako a wani bangare na matakin farko na yarjejeniyar tsagaita bude wuta.

Wani babban kusa na kungiyar Hamas ya shaidawa Al Mayadeen cewa, taron na baya-bayan nan ya bar wa bangaren Amurka kyakkyawar fahimta dangane da yiwuwar tattaunawa da kungiyar.

Sai dai jami’in ya bayyana cewa, wakilin na Amurka ya mayar da hankali ne kawai kan yuwuwar musayar fursunoni, kuma bai yi magana kan manyan batutuwa ba, kamar tsagaita bude wuta ko kuma kawo karshen yakin Gaza.

Ya ce “Bangaren Amurka ba su gabatar da takamaiman tsari na musayar fursunoni ba amma sun saurari ra’ayin Hamas kan lamarin.”

Ya kara da cewa, taron ya gudana ne bisa bukatar Amurka kuma ya ba wa jami’an Isra’ila mamaki matuka.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Jagora: Iran, Tabbas Zata Ki Amincewa Da Tattaunawa Da Kasashe Masu Girman Kai
  • Qatar Ta Ce Bata Goyon Bayan Yakin Don Warware Shirin Nukliyar Kasar Iran
  • Abubuwan Sha Domin Karin Ni’ima Ga Mata
  • An Bude Cibiyoyin Ciyar Da Masu Azumi A Dan Modi Na Garin Kafin Hausa
  • NAJERIYA A YAU: Falalar Buɗa-baki Cikin Iyali A Lokacin Azumi
  • Wajibcin Azumi
  • Sin Na Maraba Da Jarin Kasa Da Kasa A Fannin Kamfanonin Fasaha
  • Trump na barazanar kashe mutanen Gaza idan ba a sako yahudawan da ake garkuwa da su ba
  • Idan Kunne Ya Ji, Jiki Ya Tsira